fidelitybank

Flying Eagles ta gayyaci masu tsaron gida 2

Date:

Kocin Flying Eagles, Ladan Bosso ya mika gayyata ga masu tsaron gida biyu daga gasar Premier.

Wani rahoto da jaridar SCORENigeria ta fitar ya bayyana cewa, masu tsaron ragar sun hada da Ovie Ejeheri na Arsenal da Owen Goodman na Crystal Palace.

Kwanan nan Goodman ya kulla kwantiragin ƙwararru tare da Crystal Palace bayan ya zo ta makarantar kulab ɗin London.

Kwanan nan Ejeheri ya koma Arsenal bayan aro a Chelmsford City.

An zabi dan wasan mai shekaru 19 a matsayin gwarzon dan wasan watan Disamba na Chelmsford City.

Goodman da Ejeheri za su fafata da wasu masu tsaron gida uku, Nathaniel Nwosu, Saheed Jimoh da Chijoke Anigbaso, domin samun gurbi a kungiyar.

Ana sa ran Bosso zai fitar da jerin sunayensa na karshe a gasar a ranar 20 ga watan Janairu.

vanguard newspaper nigeria

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Sojojin hadin gwiwa sun hallaka ‘yan Boko Haram a tafkin Chadi

Rundunar hadin gwiwa mai yaƙi da Boko Haram a...

Na yi rashin aboki na gari kuma Najeriya ta rasa mutumin kirki – Tinubu

Shugaban Kasa, Bola Tinubu, na ci gaba da alhinin...

Shettima ya jagoranci yi wa Buhari addu’o’i na musamman a Daura

An gudanar da addu'o'i na musamman don neman gafara...

Isra’ila ta kashe mana fararen hula – Syria

Shugaban Syria, Ahmed al-Sharaa ya zargi Isra'ila da kai...

Za mu koma fadar gwamnatin Katsina mu karbi gaisuwar Buhari – Radda

Gwamnan jihar Katsina, Dikko Umar Radda ya ce bayan...

Tinubu zai jagoranci yi wa Buhari addu’a

Shugaban Kasa, Bola Tinubu, zai jagoranci taron addu'o'i na...

Muƙarraban Buhari sun ci amanar da ya ba su lokacin mulkinsa – Bagos

Wani tsohon ɗan majalisar wakilai, Dachung Bagos ya bayyana...

Guardiola ya bude kofa ga ‘yan wasa shida su bar kungiyar

Kocin Manchester City, Pep Guardiola, a shirye yake ya...

Ba gudu ba ja da baya a zanga-zangar mu – Tsofaffin ‘Yansanda

Kungiyar ‘yan sandan Najeriya masu ritaya ta sanar da...

Malami ya magantu kan sukar rashawa a mulkin marigayi Buhari

Tsohon babban Lauyan Najeriya kuma ministan shari'a, Abubakar Malami,...

Turkiyya ta gargadi Najeriya kan ‘yan ta’addar FETO

Gwamnatin Turkiyya ta fitar da wani gargadin cewa, mambobin...

Kiristoci sun jinjinawa Musulmai yadda aka yi jana’izar Buhari ba kashe kudi

Ana samun karuwar al’ummar Kudancin Najeriya musamman mabiya addinin...
X whatsapp