fidelitybank

Flying Eagles ta faskara Mozambique da ci 2-0

Date:

Babban kocin Flying Eagles, Ladan Bosso, ya yabawa ‘yan wasansa kan yadda suka aiwatar da shirinsu a wasan da suka doke Mozambique a daren Asabar.

‘Yan Afirka ta Yamma sun tsallake rijiya da baya a wasan daf da na kusa da na karshe bayan da suka doke Young Mambas da ci 2-0 a filin wasa na Suez Canal da ke Ismailia.

Samson Lawal da Ibrahim Muhammad ne suka zura kwallaye biyu a ragar a farkon wasan.

Zakarun sau bakwai sun kare a matsayi na biyu a rukunin A, bayan Cubs na Senegal.
“Mun yi aiki da shi. Mun ga sun buga kusan wasanni biyu a birnin Alkahira,” in ji Bosso yayin da yake tattaunawa da manema labarai.

“Mun yi kokarin gaggawar su kuma mun yi hakan ne kuma muka ci kwallaye biyu a farkon rabin lokaci. Rabin na biyu mun gabatar da wasu ‘yan wasan da ke shirya su don mataki na gaba.”

Kungiyar Flying Eagles za ta gano abokiyar karawarta ta kusa da karshe a ranar Litinin.

nnn news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Da yuwar Sojojin mu za su shiga yaƙi don tallafa wa Isra’ila – Trump

Rundunar sojin Isra'ila IDF ta ce ta ƙaddamar da...

Isra’ila ta kai hari cibiyoyin ƙera nukiliyar Iran

Yayin da aka shiga rana ta shida na yaƙi...

Najeriya za ta kwashe ƴan ƙasarta dake zaune a Iran da Isra’ila

Gwamnatin tarayya ta ce, tana kammala shirye-shiryen gaggawa domin...

Makami mai Linzami ya faɗa kan cibiyar tattara bayanan sirrin Isra’ila

Kafar yaɗa labarai ta gwamnatin Iran ta ce, ƙasar...

Iran ta ƙaddamar da sabbin hare-haren makamai masu linzami kan Isra’ila

Rundunar sojin Isra'ila ta ce, Iran ta ƙaddamar da...

Isra’ila ta na da makaman nukiliya 90

Firaministan Isra'ila Benjamin Netanyahu ya dade yana cewa Iran...

Kashe jagoran Iran Ayatullah shi ne kawo ƙarshen rikici – Isra’ila

Firaministan Isra'ila Benjamin Netanyahu ya ce duk wani shiri...

Jerin sunayen masu Fashin Waya 51 da aka kama a Kano

Rundunar ƴansandan Kano, ta fitar da jerin sunayen Mutane...

Iran ta dakatar da tashin jirgi a ƙasarta

Hukumar kula da zirga-zirgar jiragen sama ta Iran ta...

Poland za ta kwashe dukkannin ƴan ƙasarta daga Isra’ila

Poland na shirin kwashe kusan ‘yan kasarta 200 daga...

Kisan Binuwai abun haushi ne bai kamata a ƙyale ba – Atiku

Atiku Abubakar ya yi Allah-wadai da Kisan Benue, tare...

Ƴan Bindiga sun ajiye makamai a Katsina

Wasu fitattun jagororin ƴanbindiga da suka addabi yankunan ƙaramar...
X whatsapp