fidelitybank

Flamingos sun karbi Naira miliyan 3 na Ahmed Musa

Date:

Kungiyar Flamingos ta samu kyautar kudi naira miliyan uku da kyaftin din Super Eagles Ahmed Musa ya yi wa kungiyar alkawari.

An mikawa ‘yan wasan cekin cekin zuwan su daga Indiya a daren ranar Talata.

Musa ya yi alkawarin bai wa kungiyar kyautar Naira miliyan uku idan ta doke Jamus a karawar da suka yi a matsayi na uku a gasar cin kofin duniya ta mata ‘yan kasa da shekaru 17.

Flamingos sun mika wuya da ci uku-uku a wasan amma daga bisani suka yi nasara da ci 3-2 a bugun fenariti.

Wannan ne karon farko da Flamingos za su karbi lambar yabo a tarihin gasar.

Ana sa ran shugaban kasa Muhammadu Buhari zai karbi bakuncin tawagar nan ba da jimawa ba, sannan kuma za a ba su tukuicin da suka taka rawar gani a kasar Indiya.

sun news paper

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Iran ta dakatar da tashin jirgi a ƙasarta

Hukumar kula da zirga-zirgar jiragen sama ta Iran ta...

Poland za ta kwashe dukkannin ƴan ƙasarta daga Isra’ila

Poland na shirin kwashe kusan ‘yan kasarta 200 daga...

Kisan Binuwai abun haushi ne bai kamata a ƙyale ba – Atiku

Atiku Abubakar ya yi Allah-wadai da Kisan Benue, tare...

Ƴan Bindiga sun ajiye makamai a Katsina

Wasu fitattun jagororin ƴanbindiga da suka addabi yankunan ƙaramar...

Iran ta rataye Mutumin da ya yi mata leƙen asiri

Iran ta ce ta aiwatar da hukuncin kisa ga...

Isra’ila ta ci gaba da neman Mutanen da suka maƙale

Tawagar masu aikin ceto a Isra'ila na ci gaba...

Kotu ta bayar da umarni a kashe Matashi ɗan shekara 23 a Kano

Babbar kotun jihar Kano mai lamba 23 ƙarƙashin mai...

Iran ta na ci gaba da luguden makami a kan Isra’ila

Iran ta ci gaba da lugudan wuta a Isra'ila...

An yi sulhu da shugabannin ƴan Bindiga a Katsina

Wasu al'ummar Katsina, sun yi sulhu da wasu shugabannin...

Za a fuskanci ambaliya a wasu jihohin – NIMET

Hukumar kula da yanayi ta NiMet, ta ce akwai...

Za mu mayar wa da Isra’ila martani mai tsanani – Iran

Shugaban ƙasar Iran, Masoud Pezeshkian, ya yi alwashin mayar...

Ba za mu taɓa barin Iran ta ƙera makamai masu linzami ba – Isra’ila

Firaministan Isra'ila, Benjamin Netanyahu, ya ce burin ƙasarsa shi...
X whatsapp