fidelitybank

Fiye da mutane dubu tamanin na suke gudun hijira a Najeriya

Date:

Hukumomi a Najeriya sun bayyana cewa, fiye da mutum dubu tamanin ne suka shiga kasar daga kasashen waje a matsayin ‘yan gudun hijira.

Shugabar hukumar da ke kula da ‘yan gudun hijira ta Najeriya, Hajiya Imaan Sulaiman-Ibrahim ce ta bayyana hakan a tattaunawarta da BBC Hausa a yayin da ake bikin tunawa da Ranar ‘Yan Gudun Hijira ta Duniya, wato ranar 20 ga watan Yuni.

Ana bikin a kowacce shekara domin jawo hankalin jama’a kan mawuyacin halin da ‘yan gudun hijira suke ciki tare da wayar da kawunan jama’a kan ‘yancinsu.

Hajiya Imaan ta kara da cewa mutanen da suka shiga Najeriya sun fito ne daga kasashe talatin da hudu.

thisday nigeria news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

JAMB ta amince da maki 150 mafi Æ™anÆ™anta don samun gurbin karatu a jami’o’i

Hukumar shirya jarrabawar shiga Jami'o'i ta Najeriya (JAMB) ta...

ASUU ta dakatar da yajin aikin da ta fara

Ƙungiyar Malaman Jami'o'i ta Najeriya, ASUU da dakatar yajin...

Masu haÉ—akar ADC na É“aÉ“atu ne saboda rashin gwamnati – Radda

Gwamnan jihar Katsina, Mallam Dikko Umar Radda ya yi...

Ba ruwan Biri da gada a makamin Nukiliya – Shettima

Mataimakin shugaba Najeriya Kashim Shettima ya ce ƙasar za...

An kashe Mutane 70 a jihar Filato

Rahotonni daga jihar Filato na cewa Æ´anbindiga sun kai...

Ambaliya ta kashe mutane 100 a Amurka

Hukumomi a jihar Tesxas da ke Amurka sun bayyana...

Tsohon Ministan kuma jigo a PDP ya koma ADC

Tsohon ministan harkokin ‘yan sanda kuma sau uku a...

Trump ya caccaki Elon Musk

Shugaban Amurka Donald Trump ya caccaki tsohon mashawarcinsa, Elon...

Dalilin da ya sa Kwankwaso ya ki shiga jam’iyyar hadaka – Galadima

Jam'iyyar NNPP ta ce abin da ya sa ba...

Obi ba zai taba zama shugaban kasa ba – Wike

Ministan Abuja, Nyesom Wike ya ce, tsohon É—an takarar...

Ƴansanda sun kama ƴan Ghana 19 da aka yi safararsu a Najeriya

Rundunar ƴansandan Najeriya ta kuɓutar da wasu ƴan Ghana...

Benue da Edo da Bayelsa na fargabar balewar madatsar ruwan Kamaru

Gwamnatocin jihohi uku na cikin shirin ko-ta -kwana, sakamakon...
X whatsapp