fidelitybank

Fiye da mutane dubu tamanin na suke gudun hijira a Najeriya

Date:

Hukumomi a Najeriya sun bayyana cewa, fiye da mutum dubu tamanin ne suka shiga kasar daga kasashen waje a matsayin ‘yan gudun hijira.

Shugabar hukumar da ke kula da ‘yan gudun hijira ta Najeriya, Hajiya Imaan Sulaiman-Ibrahim ce ta bayyana hakan a tattaunawarta da BBC Hausa a yayin da ake bikin tunawa da Ranar ‘Yan Gudun Hijira ta Duniya, wato ranar 20 ga watan Yuni.

Ana bikin a kowacce shekara domin jawo hankalin jama’a kan mawuyacin halin da ‘yan gudun hijira suke ciki tare da wayar da kawunan jama’a kan ‘yancinsu.

Hajiya Imaan ta kara da cewa mutanen da suka shiga Najeriya sun fito ne daga kasashe talatin da hudu.

assu update

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp