fidelitybank

Fiye da masu rauni 20,000 sun maƙale a Gaza – Likitoci

Date:

Ƙungiyar Likitoci ta ‘Medecins sans frontieres’ ta ce fiye da masu raunuka 20,000 ne ke maƙale a Gaza.

Jami’an Masar sun ce ‘yan ƙasashen waje 335, da masu tsananin raunuka ko jinya 75 ne aka shigar ƙasar domin yi musu magani ta kan iyakar Rafah a ranar Laraba.

Kamfanin dillancin labarai na AFP ya ce an ga motocin ɗaukar marasa lafiya ɗauke da majinyata a harabar asibitocin Masar.

To sai dai ƙungiyar MSF ta yi kira da a ƙara adadin masu raunukan da ake kwashewa, da kuma kiran tsagaita wuta tare da shigar da ƙarin kayan agaji zuwa Gaza, inda ake cikin tsananin buƙatar tallafi.

“Na kaɗu da yadda kowa ke tambayar abinci, da ruwan sha,” in ji Philippe Lazzarini, wani babban jami’an MDD da aka bari ya shiga Gaza tun bayan fara yaƙin.

legit com

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp