fidelitybank

Fiye da biliyan 71 na bashin karatun ɗalibai sun yi ɓatan dabo a Najeriya

Date:

Hukumar da ke yaƙi da masu yi wa ƙasar almundahana, ICPC ta ƙaddamar da wani bincike kan zargin zabtare wa ɗaliban da gwamnati ta bai wa bashin karatu da ake kira NELFUND da makarantu da jami’o’i ke yi.

Hukumar ta ICPC wadda ta wallafa hakan a shafinta na X, ta ce w annan dai ya biyo bayan rahotannin da ke zargin manyan makarantu fiye da 51 da ke datse kuɗaɗen.

An dai yi zargin cewa manyan makarantun na datse kuɗin da ya kai naira 3,500 zuwa naira 30,000 daga kuɗin bashin kowane ɗalibi.

Binciken farko-farko ya bayyana yadda aka samu giɓi a rabon kuɗaɗen, inda daga cikin naira biliyan 100 da gwamnatin tarayya ta saki ga tsarin bayar da bashin na NELFUND, naira biliyan 28.8 ne kacal suka isa ga ɗaliban, inda kuma aka nemi naira biliyan 71.2 aka rasa.

punch news paper today

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Buhari ya yi wa Najeriya hidimar da ba za a manta da shi ba – António Guterres

Babban Sakatare na Majalisar Ɗinkin Duniya (MDD) António Guterres...

Binani ta koma jam’iyyar haɗaka ta ADC

'Yartakarar gwamnan jihar Adamawa a zaɓen 2023, Sanata Aishatu...

A Talata zan koma aiki na a majalisa – Natasha

Yar majalisar Dattawa, Sanata Natasha Akpoti, ta ci alwashin...

An sake mayar da yan Najeriya 294 gida daga Nijar

Hukumar bayar da agajin gaggawa ta Najeriya Nema ta...

An gano motoci 35 da aka sace a wata shida

Hukumar kiyaye haɗurra ta ƙasa a Najeriya ta ce...

Shugaban Laberiya ya je ta’aziyyar Buhari a Monrovia

Shugaban Ƙsaar Laberiya Joseph Nyuma Boakai ya kai ziyarar...

Rundunar Yansandan Kaduna ta hana gangamin goyon bayan Peter Obi

Rundunar 'yansandan Najeriya reshen jihar Kaduna ta hana gudanar...

Iran ta zartar da hukuncin kisa a kan Mutane 3

Hukumomi a Iran sun zartar wa mutum uku hukuncin...

Ƴansanda sun kama ƙasurgumin ɗanbindiga a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna ta ce, jami'an ta sun...

Sudan ta Kudu ta yi ta’aziyyar Buhari

Mukaddashin Ministan Harkokin Wajen Sudan ta Kudu, Ambasada Akuei...

Trump ya na fama da cuta mai kumbura kafa da toshewar hanyar jini

A ranar Alhamis ne Fadar White House ta sanar...

Yadda aka gudanar da addu’o’in Buhari a Villa

A ranar Alhamis ne aka gudanar da addu'o'i ga...
X whatsapp