fidelitybank

Firaiminista ta sanar da ɗage aurenta saboda dokar Korona

Date:

Annobar korona ta sa an fasa auren Firaiministar ƙasar New Zealand, wanda sai nan gaba za a sanar da sabon lokacin da za a yi auren.

New Zealand ta sanya dokar takaita taruwar jama’a na kar su haura mutum 9, bayan samun wadanda suka kamu da cutar korona nau’in Omicron a wani gidan biki.

Fira Minista Jacinda Ardern, ta ce, daga tsakar daren ranar Lahadi, dokar taruwar mutane 100 a wajen biki ta na aiki, amma wadanda suka yi rigakafin korona za ta fara aikin, ya yin da wadanda ba su yi rigakafin ba, ba za su haura mutum 25 ba.

Mis Ardern tabbatar da cewa, “Saboda halin da ake ciki ni kai na, an dage lokacin aure na”

Mutum 9, iyalan gida guda aka gano sun kamu da nau’in Omicron, wadanda suka taso daga Auckland, domin halartar biki a New Zealand.

mmm.nnn

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

A na neman kusan Mutane 400 da suka ɓace a ambaliyar Neja

A na ci gaba da ayyukan ceto bayan ambaliyar...

Mun bayar da hutu ranar Litinin bisa jimamin mutuwar ƴan Wasa – Gwamnatin Kano

Gwamnan jihar Kano Abba Kabir Yusuf ya ayyana ranar...

Tun farko na shaida wa Tinubu ba zan zaɓe shi ba – Amaechi

Tsohon ministan sufuri na Najeriya, Rotimi Amaechi ya ce...

Fernandes na duba yiwuwar barin Man Utd zuwa Al-Hilal

Bruno Fernandes na duba yiwuwar ficewa daga Manchester United...

Gwamnatin Tinubu ta jefa al’umma fiye da miliyan 150 cikin tsananin talauci – NLC

A daidai lokacin da gwamnatin shugaban Najeriya Bola Ahmed...

Sojoji sun ce sun hallaka ƴan Ta’adda 60 a jihar Borno

Dakarun sojijin Operation Haɗin-Kai sun ce sun kashe ƴan...

Zan cigaba da jajircewa a kan rantsuwar da na yi ta kujera ta – Fubara

Gwamnan jihar Ribas da aka dakatar, Sim Fubara, ya...

Ambaliya ya kashe Mutane a jihar Neja

Wasu rahotanni sun bayyana cewa, mutane da dama sun...

Kotu ta tabbatar da nasarar Gwamnan Edo

Kotun daukaka kara da ke Abuja ta amince da...

An kashe aƙalla mutum 10,217 a mulkin Tinubu – Amnesty

Wani bincike da ƙungiyar Amnesty International ta fitar kwanan...

Gwamnati ba ta tausayin Talaka – Atiku

Ɗan takarar shugaban ƙasa na jam’iyyar PDP a zaben...
X whatsapp