fidelitybank

Fintri ya naɗa mataimaka na musamman 47

Date:

Gwamnan jihar Adamawa da ke arewacin Najeriya, Ahmadu Umaru Finitiri, ya naɗa mutum 47 a matsayin masu taimaka masa a fannin yaɗa labarai 47.

Wata sanarwa da gwamnatin jihar ta fitar ta bayyana tawagar mutanen a matsayin “mai ƙunshe da mabambantan mutane da al’adu kuma masu ƙwazo”.

Ma’abota shafukan sada zumunta a Najeriya na ci gaba da sukar gwamnan game da yawan mataimakan, waɗanda dukkansu za su yi aiki a fannin yaɗa labarai kawai.

Ga jerin sunayen hadiman nasa:

1. Dr. John Ngamsa

2. Babayola Tongo

3. George Kushi

4. Ijafiya Domiya

5. Sherif Alhassan

6. Muhammed Tukur

7. Nurudeen Kama

8. Pius Iliya

9. Awal Hamza

10. Thomas Terry

11. Barrister Sunday Wugirah

12. Victor Dogo

13. Mohammed Faisal

14. Miracle Musa

15. Abubakar Idris

16. Nafiu Abubakar

17. Prince Solomon Yakubu Tumba

18. Abdullahi Damare

19. Vandi Yusuf

20. Emmanuel Tumba

21. Jonathan Jude

22. Auwal Hamza

23. Jamila Tanko

24. Mohammed Rayan Yunuda

25. Paul Barnabas

26. Suleiman Garga

27. Zailani Abba Kawu

28. Elijah Sambo

29. Benan Wyclif

30. Nasir Kasim

31. Wali Ibrahim Facebook

32. Mamse Adamu

33. Muhammed Girei

34. Sani Garta

35. Emmanuel Lakami

36. Ibrahim Assad

37. Musa Elson

38. Hierarchy Harold

39. Micah Simon Tihze

40. Jameel Kolere

41. Joan Daniel

42. Jibril Musa

43. Halima Bala

44. Nacha Waziri

45. Ahmadu Hamidu

46. Ijabani Ijahu

47. Hamanbello Idris

cnn news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Kotu ta bayar da umarni a kashe Matashi ɗan shekara 23 a Kano

Babbar kotun jihar Kano mai lamba 23 ƙarƙashin mai...

Iran ta na ci gaba da luguden makami a kan Isra’ila

Iran ta ci gaba da lugudan wuta a Isra'ila...

An yi sulhu da shugabannin ƴan Bindiga a Katsina

Wasu al'ummar Katsina, sun yi sulhu da wasu shugabannin...

Za a fuskanci ambaliya a wasu jihohin – NIMET

Hukumar kula da yanayi ta NiMet, ta ce akwai...

Za mu mayar wa da Isra’ila martani mai tsanani – Iran

Shugaban ƙasar Iran, Masoud Pezeshkian, ya yi alwashin mayar...

Ba za mu taɓa barin Iran ta ƙera makamai masu linzami ba – Isra’ila

Firaministan Isra'ila, Benjamin Netanyahu, ya ce burin ƙasarsa shi...

Isra’ila ta buga gangar yaƙi – Iran

Jagoran addini na Iran, Ayatollah Ali Khamenei, ya ce...

Iran ta na cigaba da luguden makami mai Linzami cikin Isra’ila

Ana ci gaba da zaman dar-dar a Isra'ila yayin...

Alhazan Najeriya sun fara dawo wa daga ƙasar Saudiyya

Hukumar Alhazai ta Najeriya NAHCON ta sanar da isowar...

Sojoji sun kama ɗan kasar China da zargin kai wa ƴan Boko Haram kayayyaki

Rundunar sojojin ƙasar nan ta kama wani dan kasar...

Isra’ila ta tsokano tsuliyar Dodo – Iran

Jagoran addini na Iran, Ayatollah Ali Khamenei ya ce...

Da sani na Isra’ila ta kai hari Iran – Trump

Shugaban Amurka, Donald Trump ya bayyana cewa, yana sane...
X whatsapp