Gwamnan jihar Adamawa da ke arewacin Najeriya, Ahmadu Umaru Finitiri, ya naɗa mutum 47 a matsayin masu taimaka masa a fannin yaɗa labarai 47.
Wata sanarwa da gwamnatin jihar ta fitar ta bayyana tawagar mutanen a matsayin “mai ƙunshe da mabambantan mutane da al’adu kuma masu ƙwazo”.
Ma’abota shafukan sada zumunta a Najeriya na ci gaba da sukar gwamnan game da yawan mataimakan, waɗanda dukkansu za su yi aiki a fannin yaɗa labarai kawai.
Ga jerin sunayen hadiman nasa:
1. Dr. John Ngamsa
2. Babayola Tongo
3. George Kushi
4. Ijafiya Domiya
5. Sherif Alhassan
6. Muhammed Tukur
7. Nurudeen Kama
8. Pius Iliya
9. Awal Hamza
10. Thomas Terry
11. Barrister Sunday Wugirah
12. Victor Dogo
13. Mohammed Faisal
14. Miracle Musa
15. Abubakar Idris
16. Nafiu Abubakar
17. Prince Solomon Yakubu Tumba
18. Abdullahi Damare
19. Vandi Yusuf
20. Emmanuel Tumba
21. Jonathan Jude
22. Auwal Hamza
23. Jamila Tanko
24. Mohammed Rayan Yunuda
25. Paul Barnabas
26. Suleiman Garga
27. Zailani Abba Kawu
28. Elijah Sambo
29. Benan Wyclif
30. Nasir Kasim
31. Wali Ibrahim Facebook
32. Mamse Adamu
33. Muhammed Girei
34. Sani Garta
35. Emmanuel Lakami
36. Ibrahim Assad
37. Musa Elson
38. Hierarchy Harold
39. Micah Simon Tihze
40. Jameel Kolere
41. Joan Daniel
42. Jibril Musa
43. Halima Bala
44. Nacha Waziri
45. Ahmadu Hamidu
46. Ijabani Ijahu
47. Hamanbello Idris