fidelitybank

Fintri ya naɗa mataimaka na musamman 47

Date:

Gwamnan jihar Adamawa da ke arewacin Najeriya, Ahmadu Umaru Finitiri, ya naɗa mutum 47 a matsayin masu taimaka masa a fannin yaɗa labarai 47.

Wata sanarwa da gwamnatin jihar ta fitar ta bayyana tawagar mutanen a matsayin “mai ƙunshe da mabambantan mutane da al’adu kuma masu ƙwazo”.

Ma’abota shafukan sada zumunta a Najeriya na ci gaba da sukar gwamnan game da yawan mataimakan, waɗanda dukkansu za su yi aiki a fannin yaɗa labarai kawai.

Ga jerin sunayen hadiman nasa:

1. Dr. John Ngamsa

2. Babayola Tongo

3. George Kushi

4. Ijafiya Domiya

5. Sherif Alhassan

6. Muhammed Tukur

7. Nurudeen Kama

8. Pius Iliya

9. Awal Hamza

10. Thomas Terry

11. Barrister Sunday Wugirah

12. Victor Dogo

13. Mohammed Faisal

14. Miracle Musa

15. Abubakar Idris

16. Nafiu Abubakar

17. Prince Solomon Yakubu Tumba

18. Abdullahi Damare

19. Vandi Yusuf

20. Emmanuel Tumba

21. Jonathan Jude

22. Auwal Hamza

23. Jamila Tanko

24. Mohammed Rayan Yunuda

25. Paul Barnabas

26. Suleiman Garga

27. Zailani Abba Kawu

28. Elijah Sambo

29. Benan Wyclif

30. Nasir Kasim

31. Wali Ibrahim Facebook

32. Mamse Adamu

33. Muhammed Girei

34. Sani Garta

35. Emmanuel Lakami

36. Ibrahim Assad

37. Musa Elson

38. Hierarchy Harold

39. Micah Simon Tihze

40. Jameel Kolere

41. Joan Daniel

42. Jibril Musa

43. Halima Bala

44. Nacha Waziri

45. Ahmadu Hamidu

46. Ijabani Ijahu

47. Hamanbello Idris

mmm.nnn

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp