fidelitybank

Fim din Hausa ya sanya wani ya sauya addinin sa

Date:

Wani matashi Mai Suna John ya koma addinin musulci, sakamakon Kallon shirin nan mai dogon zango mai suna Izzar So.
Mashiryin kuma jarumi a cikin shirin Izzar So, Lawan Ahmad ne ya bayyana hakan a sashin shafinsa na Facebook.
“Masha Allah a yaune mu ka yi babban kamu a musulunci, inda wannan bawan Allah ya shiga musulunci, saboda kallon IZZAR SO da ya ke yi, tun daga Cross River, Idom Ikon karamar hukumar ta Cross River,  a yanzu haka dai ya Karbi musulunci, kuma yanzu haka sunansa ya koma, Umar Daga John, mun yi masa addu’a Allah yasa ya shigo addinin musulunci  a sa a Allah yasa ya amfane shi, amin” in ji Ahmad Lawan.
Al’umma da dama dai suna kallon shirin ne na Izzar So, Saboda yadda ya ke fadakarwa ta fuskar addinin musulci da riko da gaskiya da amana.

daily post nigeria news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Farfesa Jibril Aminu ya rasu ya na da shekaru 86

Allah ya yi wa Farfesa Jibril Aminu mai shekara...

Alhajin Najeriya ya rasu a tsayuwar Arfa

Wani Alhaji daga Najeriya ya rasu a filin Arfa...

Alhazai miliyan 1.673,230 ne ke gudanar da akin Hajji – GASTAT

Hukumar tattara alƙaluma ta Saudiyya (GASTAT) ta ce, Alhazai...

Isra’ila ta gano gawar Ć´an Ć™asarta

Rundunar sojin Isra'ila ta ce ta gano gawar ''yan...

Ma’aikatan wutar lantarki a Abuja sun fusata

Ma'aikatar kamfanin rarraba wutar lantarki na Abuja Electricity Distribution...

Ƴan Najeriya 147 da suka maƙale a Nijar sun dawo gida

Gwamnatin Najeriya ta tarɓi 'yan ƙasar 147 aka kwaso...

Alhazai Miliyan ĆŠaya da Rabi ke tsayuwar Arfa

Dubun dubatar alhazai daga sassan duniya na hawan Arafa...

Sarkin Kano na 15 ya dakatar da yin hawan Sallah

Mai martaba Sarkin Kano na 15, Alhaji Aminu Ado...

Maniyacin jihar Kano da yake kokarin zama Alhaji ya rasu a Saudiyya

Daya daga cikin alhazan jihar Kano, Shu’aibu Jibrin, an...

Tinubu ya bayar da tallafin Biliyan Biyu da Tirela 20 na Shinkafa ga al’ummar Mokwa

Mataimakin shugaban kasa, Kashim Shettima ya ce, shugaban ƙasar...

Gwamna Adeleke na Osun ya gana da Tinubu

Gwamnan jihar Osun Ademola Adeleke ya kai ziyara ga...

An samu gawar mutane 7 a ambaliyar Neja

Rahotonni na cewa masu aikin ceto sun zaƙulo gawar...
X whatsapp