fidelitybank

Fim din Hausa ya sanya wani ya sauya addinin sa

Date:

Wani matashi Mai Suna John ya koma addinin musulci, sakamakon Kallon shirin nan mai dogon zango mai suna Izzar So.
Mashiryin kuma jarumi a cikin shirin Izzar So, Lawan Ahmad ne ya bayyana hakan a sashin shafinsa na Facebook.
“Masha Allah a yaune mu ka yi babban kamu a musulunci, inda wannan bawan Allah ya shiga musulunci, saboda kallon IZZAR SO da ya ke yi, tun daga Cross River, Idom Ikon karamar hukumar ta Cross River,  a yanzu haka dai ya Karbi musulunci, kuma yanzu haka sunansa ya koma, Umar Daga John, mun yi masa addu’a Allah yasa ya shigo addinin musulunci  a sa a Allah yasa ya amfane shi, amin” in ji Ahmad Lawan.
Al’umma da dama dai suna kallon shirin ne na Izzar So, Saboda yadda ya ke fadakarwa ta fuskar addinin musulci da riko da gaskiya da amana.

sun newspaper

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Dino Melaye ya gudu daga PDP ya faɗa ADC

Tsohon ɗan jamalisar dattawa mai wakiltar Kogi ta Yamma,...

Isra’ila na zargin Canada da goyon bayan Hamas – Netanyahu

Isra'ila ta zargi Canada da taimaka wa Hamas bayan...

Rashin tallafin agaji ka iya dawo da Boko Haram a Najeriya – MDD

Hukumar Samar da Abinci ta Majalisar Dinkin Duniya ta...

Yin gini a kan hanyoyin ruwa ne ya janyo ambaliyar Maiduguri – NEMA

Hukumar bayar da agajin gaggawa da Najeriya NEMA ta...

Amnesty ta yi Allah wadai da tsare Sultan kan bidiyon lafiyar Tinubu

Ƙungiyar kare haƙƙin bil'adama ta Amnesty International ta yi...

Dalilin da ya sa na gana da Tinubu – Kofa

Ɗan majalisar tarayyar mai wakilitar Kiru da Bebeji daga...

Ba za mu jingine yajin aiki ba har sai an biya mana buƙatun mu – Ma’aikatan Jinya

Shugaban ƙungiyar ma'aikatan jinya ta Najeriya, Morakinyo-Olajide Rilwan ya...

Za a fara yi wa Dalibai gwajin kwaya kafin su shiga jami’a – NDLEA

Gwamnatin Tarayya ta ce, za ta fara yi wa...

Za mu kammala titin jirgi na Kaduna zuwa Kano a 2026 – Gwamnati

Gwamnatin Tarayya, ta ce za a kammala aikin titin...

Adadin kudaden da Liverpool ta kashe wajen daukar ‘yan wasa

Liverpool ta kashe fam miliyan 265 wajen ɗauko ƴanƙwallon...

Sunderland ta ɗauko ƴanƙwallo bakwai a kakar bana

Granit Xhaka ya zaman ɗan ƙwallo na bakwai da...

James Trafford ya sake komawa Man City daga Burnley

Mai tsaron ragar tawagar Ingila, mai shekara 21, James...
X whatsapp