fidelitybank

Filin jirgin saman Maiduguri zai fara aiki zuwa ƙasa da ƙasa

Date:

A ranar 1 ga watan Junairu, 2025 ne filin jirgin saman Janar Muhammadu Buhari na kasa da kasa zai fara gudanar da ayyukansa na kasa da kasa.

Wannan dai na zuwa ne a daidai lokacin da ministan sufurin jiragen sama da raya sararin samaniya, Festus Keyamo, ya jagoranci wasu wakilai a wata ziyarar aiki ta yini guda a cibiyar da ke Maiduguri a jihar Bornon Najeriya.

An inganta kayan aikin filin jirgin sama don inganta haɗin kai ga shiyyar Arewa maso Gabas da kuma ƙarfafa rawar da Maiduguri ke takawa wajen tafiye-tafiyen jiragen sama da jigilar kaya a duniya.

A yayin ganawar, Gwamna Zulum ya yaba da yadda Keyamo ke gudanar da harkokin sufurin jiragen sama na kasar tun bayan nadin da shugaba Bola Ahmed Tinubu ya yi masa.

Gwamnan ya jaddada kudirin gwamnatin jihar Borno na hada kai da gwamnatin tarayya baki daya domin ganin an samu nasarar kaddamar da ayyuka a ranar 1 ga watan Junairu, 2025.

A nasa bangaren, Keyamo ya bayyana muhimmancin wannan aiki a matsayin wata alama ta ci gaba da juriya ga yankin, inda ya ce filin jirgin saman Janar Muhammadu Buhari na shirin zama filin jirgin sama na farko da ya fara aiki a shiyyar Arewa maso Gabas.

daily post news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp