fidelitybank

FIFA da UEFA ba su da hurumin hana sabuwar gasar Super League – Kotu

Date:

A ranar Alhamis ne kotun Turai ta yanke hukunci a kan Super League da FIFA da UEFA ke kokarin dakatar da su.

Kotun ta ce hukumomin kwallon kafa biyu ba za su iya yin amfani da karfinsu ba, su hana kafa sabuwar gasar ko kuma haramta kungiyoyin da ke shirin shiga gasar.

“Ikon FIFA da UEFA ba su da irin wannan sharudda, saboda haka, suna cin zarafin matsayi mafi girma. Haka kuma, idan aka yi la’akari da yanayinsu na son zuciya, dole ne a kiyaye dokokinsu kan amincewa, sarrafawa da kuma takunkumi don zama hani mara tushe kan ’yancin samar da ayyuka, ”in ji sanarwar a wani bangare.

“Hakan ba yana nufin dole ne a amince da wata gasa irin ta Super League ba. Kotu ba ta yanke hukunci kan takamaiman aikin a cikin hukuncinta.

FIFA da UEFA sun yi zargin cewa A22, masu goyon bayan Super League, sun karya doka.

Sai dai hukuncin da babbar kotun Turai ta yanke a yau ya ci gaba da kasancewa a kansu.

Ku tuna cewa Real Madrid da Barcelona ne kawai kungiyoyi da suka rage daga kungiyoyi goma sha biyu da suka hada karfi da karfe wajen kafa sabuwar Super League.

Kungiyoyin Manchester City, Arsenal, Chelsea, Liverpool, Tottenham Hotspur, Manchester United, Atletico Madrid, Inter Milan, Juventus da AC Milan suma sun shiga, amma sun fice daga teburin jim kadan bayan magoya bayansu sun nuna rashin amincewarsu da hakan.

punch news today

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp