fidelitybank

Fidda shugaban jam’iayr APC: Buhari ya karbi bakwancin Badaru da Bagudu

Date:

Shugaban ƙasa, Muhammadu Buhari, ranar Talata, ya karɓi baƙwancin gwamnonin jam’iyyar APC guda biyu a fadarsa dake babban birnin tarayya Abuja.

Daily Trust ta rawaito cewa, gwamnonin sune, Atiku Bagudu na jihar Kebbi, shugaban kungiyar gwamnonin APC a karo na biyu da kuma Muhammad Badaru na jihar Jigawa.

Gwamnonin sun gana da shugaban ƙasa Buhari ne dangane da babban gangamin APC na ƙasa dake tafe ranar 26 ga watan Fabrairu, wanda za’a zaɓi shugabannin jam’iyya a matakin ƙasa.

A ranar Alhamis da ta gabata, jam’iyyar APC ta rantsar da sabbin shugabanninta na jihohi yayin da take fuskantar babban taro.

Ƙungiyoyi da dama na cigaba da taro kala daban-daban a wani yunƙurin da suke na ganin wanda suke goyon baya ya samu nasara. Sai dai a ɓangaren shugaban ƙasa Buhari ya yi gum da bakinsa game da wanda yake so ya zama shugaban jam’iyya na ƙasa da kuma wanda zai gaje shi a 2023 dake tafe.

legit ng

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Kare Ya Kashe Ragon Layya: Mai ƙwacen waya ya kashe Sojin ruwa a Kaduna

Wani mai ƙwacen waya ya kashe wani soja bayan...

Sojoji sun hallaka ƴan Boko Haram da dama

Da sanyin safiyar ranar Litinin, dakarun rundunar Haɗin kai...

Tarzomar kama baƙin haure a Amurka na yamutsa hazo

An shiga rana ta uku a tarzomar da ake...

Alhazai sun kammala aikin Hajji bana

A ranar Lahadin da ta gabata ne alhazai miliyan...

Tinubu gyaran ƙasa za ka mayar da kai ba zaɓen 2027 ba – ACF

Ƙungiyar Tuntuɓar Juna ta Arewacin Najeriya, ta yi kira...

Ƴan Jagaliya sun caka wa Matashi kuwa lokacin da ya zo karɓar naman Sallah a Kano

Matashi Ibrahim Mahmud ya rasu sakamakon caka masa wuƙa...

Kallo Ya Koma Sama: Elon Musk zai fuskanci mummunar sakamako – Trump

Ana ci gaba da takun saka tsakanin shugaban Amurka...

Zulum ya miƙa kyautar Naira miliyan 100 ga iyalan Sojojin da aka kashe

Gwamna Babagana Umara Zulum na jihar Borno, ya bai...

Otal ɗin ƴan Najeriya ya kama da wuta wani ɓangaren a Saudiyya

Hukumar Alhazai ta Najeriya ta ce an samu tashin...

An kai hari maɓoyar Boko Haram a Borno

Biyo bayan sahihan bayanan sirri da aka samu, rundunar...

Alaƙar Trump da Elon Musk ta yi tsami sosai

Attajirin da ya fi kowa arziki a duniya, Elon...

An yi jana’izar Muhammad Uwais

An gudanar da jana'izar tsohon alkalin alkalan Najeriya, mai...
X whatsapp