fidelitybank

Ficewar ƙasashen Sahel daga Ecowas ya ƙara wa sojin Najeriya nauyi – Air Marshall Hassan

Date:

Babban Hafsan Sojin Sama na Najeriya Air Marshall Hassan Abubakar ya ce ficewar Nijar da Mali da Burkina Faso daga ƙungiyar Ecowas ta ƙara ɗora wa rundunar sojin Najeriya nauyi.

Ficewar ƙasashen na Alliance of Sahel States (AES) daga tsarin aiwatar da tsaro ya birkita alƙiblar tsarin gaba ɗaya, a cewarsa yayin da yake magana yayin wani taron kwamandojin sojin sama a Abuja yau Laraba.

Ya ƙara da cewa hakan zai shafi rundunar haɗin gwiwa ta Multinational Joint Task Force (MNJTF) kai-tsaye, wadda ke yaƙar ƙungiyoyin Boko Haram da Iswap a Najeriya, da Nijar, da Chadi, da Kamaru.

“Matakin da suka ɗauka na fita [daga Ecowas], da kuma Chadi da ke tunanin ficewa, zai shafi ikon MNJTF na gudanar da ayyukanta,” kamar yadda kamfanin labarai na NAN ya ruwaito shi yana faɗa.

“Saboda haka nauyin da ke kan rundunar sojin Najeriya domin tallafa wa MNJTF zai ƙaru, wanda zai buƙaci cikakken martani da tsari daga rundunar sojin sama ta Najeriya.”

spw

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

An kai hari maɓoyar Boko Haram a Borno

Biyo bayan sahihan bayanan sirri da aka samu, rundunar...

Alaƙar Trump da Elon Musk ta yi tsami sosai

Attajirin da ya fi kowa arziki a duniya, Elon...

An yi jana’izar Muhammad Uwais

An gudanar da jana'izar tsohon alkalin alkalan Najeriya, mai...

Musulman Nijeriya a cigaba da jajircewa – Obi

Ɗan takarar shugaban ƙasa a karkarshin jam'iyyar Labour a...

Akwai takaici ambaliyar Neja – IBB

Tsohon shugaban ƙasa, Janar Ibrahim Babangida, ya kwatanta ambaliyar...

Farfesa Jibril Aminu ya rasu ya na da shekaru 86

Allah ya yi wa Farfesa Jibril Aminu mai shekara...

Alhajin Najeriya ya rasu a tsayuwar Arfa

Wani Alhaji daga Najeriya ya rasu a filin Arfa...

Alhazai miliyan 1.673,230 ne ke gudanar da akin Hajji – GASTAT

Hukumar tattara alƙaluma ta Saudiyya (GASTAT) ta ce, Alhazai...

Isra’ila ta gano gawar ƴan ƙasarta

Rundunar sojin Isra'ila ta ce ta gano gawar ''yan...

Ma’aikatan wutar lantarki a Abuja sun fusata

Ma'aikatar kamfanin rarraba wutar lantarki na Abuja Electricity Distribution...

Ƴan Najeriya 147 da suka maƙale a Nijar sun dawo gida

Gwamnatin Najeriya ta tarɓi 'yan ƙasar 147 aka kwaso...

Alhazai Miliyan Ɗaya da Rabi ke tsayuwar Arfa

Dubun dubatar alhazai daga sassan duniya na hawan Arafa...
X whatsapp