fidelitybank

Fetur mallakin al’ummar Neja-Delta ne ban a Najeriya ba – Cif Ayo  

Date:

Mukaddashin shugaban kungiyar ra’ayin jama’a ta kabilar Yarabawa, Afenifere, Cif Ayo Adebanjo, ya caccaki kalaman da tsohon shugaban kasa Olusegun Obasanjo, ya yi na cewa man da ke yankin Neja-Delta na Najeriya ne, inda ya ce albarkatun na al’ummar yankin ne.

Dattijon ya kuma yi mamakin ko tsohon shugaban kasar ya na cewa, Allah ne ya halicci albarkatun Neja-Delta lokacin da Najeriya ta kafu a shekarar 1914, ko kuma a can ne kafin hadewar?

Obasanjo ya bayyana hakan ne a cikin wani rahoto da jaridu ta fitar inda ya ce, man da ke yankin Neja Delta na Najeriya ne, kuma yunkurin da Cif Edwin Clark ya yi na ganin an daidaita lamarin ya ci tura bayan sanarwar da Areas Consultative Forum (ACF) ke goyon bayan matsayin tsohon shugaban kasar.

Cif Adebanjo ya tabbatar da hakan ne a ranar Larabar a wani taron manema labarai da ya gudana a gidansa da ke Legas, wanda ya samu halartar sauran shugabannin kungiyar Afenifere da suka hada da Sanata Femi Okurounmu, Cif Supo Shonibare, Farfesa Ebun Sonaya, Cif Tunde Onakoya, Cif Lanre Anjolaiya, Alhaji Abdullahi Adebayo. Inaolaji, Ms Nike Olujemibola da Jare Ajayi, mai magana da yawun kungiyar ta Afenifere.

Shugaban na Afenifere ya bada misali da kundin tsarin mulki na 1960 da 1963 wanda ya tabo batun rabon kudaden shiga wanda a halin yanzu ake kiransa da kula da albarkatun kasa, yana mai cewa kundin tsarin mulkin 1963 ya bada damar biyan kashi 50 cikin 100 a sashe na 140, zuwa yankin da aka samu kudaden shiga.

 

 

daily post nigeria today news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Farfesa Jibril Aminu ya rasu ya na da shekaru 86

Allah ya yi wa Farfesa Jibril Aminu mai shekara...

Alhajin Najeriya ya rasu a tsayuwar Arfa

Wani Alhaji daga Najeriya ya rasu a filin Arfa...

Alhazai miliyan 1.673,230 ne ke gudanar da akin Hajji – GASTAT

Hukumar tattara alƙaluma ta Saudiyya (GASTAT) ta ce, Alhazai...

Isra’ila ta gano gawar ƴan ƙasarta

Rundunar sojin Isra'ila ta ce ta gano gawar ''yan...

Ma’aikatan wutar lantarki a Abuja sun fusata

Ma'aikatar kamfanin rarraba wutar lantarki na Abuja Electricity Distribution...

Ƴan Najeriya 147 da suka maƙale a Nijar sun dawo gida

Gwamnatin Najeriya ta tarɓi 'yan ƙasar 147 aka kwaso...

Alhazai Miliyan Ɗaya da Rabi ke tsayuwar Arfa

Dubun dubatar alhazai daga sassan duniya na hawan Arafa...

Sarkin Kano na 15 ya dakatar da yin hawan Sallah

Mai martaba Sarkin Kano na 15, Alhaji Aminu Ado...

Maniyacin jihar Kano da yake kokarin zama Alhaji ya rasu a Saudiyya

Daya daga cikin alhazan jihar Kano, Shu’aibu Jibrin, an...

Tinubu ya bayar da tallafin Biliyan Biyu da Tirela 20 na Shinkafa ga al’ummar Mokwa

Mataimakin shugaban kasa, Kashim Shettima ya ce, shugaban ƙasar...

Gwamna Adeleke na Osun ya gana da Tinubu

Gwamnan jihar Osun Ademola Adeleke ya kai ziyara ga...

An samu gawar mutane 7 a ambaliyar Neja

Rahotonni na cewa masu aikin ceto sun zaƙulo gawar...
X whatsapp