fidelitybank

Fernandes zai cigaba da jan ragamar kyaftin – Ten Hag

Date:

Kocin Manchester United Erik ten Hag, ya tabbatar da cewa, Bruno Fernandes, zai ci gaba da zama kyaftin din kungiyar.

Ten Hag ya bayyana haka ne a yayin taron manema labarai a ranar Laraba, gabanin karawar da United za ta yi da Real Betis a wasan zagayen farko na zagaye na 16 na gasar Europa.

An yi ta kiraye-kirayen a tube Fernandes daga hannun riga bayan da ya nuna rashin jin dadinsa a lokacin da suka ci su 7-0 a Liverpool ranar Lahadi.

Karanta Wannan: Liverpool ku sayi Osimhen – Tsohon dan wasan Heskey

Ten Hag kan ko Bruno Fernandes zai ci gaba da zama kyaftin: “Ee. Tabbas.

“Ina tsammanin yana taka rawar gani sosai kuma yana da muhimmiyar rawa, yana ba da kuzari mai yawa ga kungiyar ta hanyar da ta dace.

“Shi ne mai karfafa gwiwa ga dukkan kungiyar amma babu wanda ya cika, zai koya.”

bbc news nigeria today

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

A dawo da tallafin aikin Hajji ga maniyyatan Najeriya – Ndume

Jagoran ƴan kwamitin majalisar dattijawa kan harkokin ƙasashen waje...

A na fargabar mutuwar dukkanin fasinjojin jirgin Indiya da ya yi hatsari

Kamfanin dillancin labaru na AP ya rawaito cewa, shugaban...

An kwashe wasu daga cikin Gawarwakin da Jirgi ya fada cikin gidaje a Indiya

Ƙungiyar likitoci ta ƙasar Indiya (FAIMA), ta ce an...

Tinubu ya mayar da martani kan mayar da Najeriya tsarin jam’iyya daya

Shugaban kasa, Bola Tinubu ya mayar da martani game...

Zan cigaba da sa yawan jini ga maÆ™iya Tinubu – Wike

Ministan Babban Birnin Tarayya, Nyesom Wike, ya sha alwashin...

Tinubu zai magantu a kan ranar Dimokradiyya

Shugaban Kasa, Bola Ahmed Tinubu, zai yi jawabi ga...

A shirye nake na mutu don nasarar APC a 2027 – Orji Kalu

Sanatan Abia ta Arewa, Orji Uzor Kalu, ya bayyana...

Bayan hutun Sallah Tinubu zai koma Abuja

Shugaban ƙasa, Bola Tinubu na kan hanyarsa ta komawa...

Mutane 570 aka kashe a Najeriya cikin watan Afrilu – Rahoto

Hukumar kare haƙƙin ɗan'adam a Najeriya ta ce, adadin...

PDP ba za ta mutu ba duk da rikicin cikin gida – Wike

Ministan babban birnin tarayya Abuja, Nyesom Wike ya ce...

Sojoji sun kashe riƙaƙen ɗan bindiga Guddel a Kaduna

Sojoji sun yi nasarar kawar da fitaccen shugaban ‘yan...

Fadar shugaban ƙasa ta yi kakkausar gargaɗi a kan Ndume

Fadar shugaban kasa ta yi kakkausar gargadi ga dan...
X whatsapp