fidelitybank

Femi Falana ya caccaki Malami da Ngige a kan takara

Date:

Lauyan, Femi Falana, SAN, ya bayyana yadda shugaban kasa Muhammadu Buhari ya gayyaci ministocin da ke da ruwa da tsaki a harkokin siyasa tare da korarsu amma suka kasa mika wasikunsu na murabus.

Ku tuna cewa ofishin yada labarai na kwadago da samar da ayyukan yi ya yi watsi da ikirarin da Falana ke yi na cewa Ministan, Chris Ngige ya janye takardar murabus dinsa ne bayan kammala zaman tattaunawa da shugaban kasa, Buhari a ranar Juma’ar da ta gabata.

A wata sanarwa da ofishin ya fitar a Abuja, ofishin ya ce, ministan bai rubuta ko mika takardar murabus ba, inda ya kara da cewa “Falana yana kunyata jama’a da mummunar girbi na tunaninsa.”

Lauyan Falana ya caccaki Ngige da kuma babban lauyan gwamnatin tarayya, Abubakar Malami, na watsi da burinsu na siyasa a zaben 2023 domin ci gaba da zama a majalisar ministocin Buhari. A cewar Vanguard.

naija news today

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Wa’adin da Najeriya ta bai wa Facebook na biyan tarar dala miliyan 290 ya cika

A ranar Litinin ne wa'adin da wata kotu ta...

Jami’an sa-kan Zamfara sun kashe Kacalla Ɗanbokolo ubangidan Turji

Gwamnatin jihar Zamfara da ke arewa maso yammcin Najeriya...

PDP ta gudanar da taron ta na kasa

Shugabani da gwamnonin da sauran masu ruwa da tsaki...

An ɗage jana’izar Aminu Ɗantata zuwa Talata

Gwamnatin Najeriya ta sanar da ɗage jana'izar fitaccen ɗankasuwar...

‘Yansanda sun kwace iko da sakatariyar PDP a Abuja

A yayin da ake ci gaba da takun-saka kan...

Iran ta na da ‘yancin yin Nukiliyar ta – Ravanchi

Iran ta dage kan hakkinta na ci gaba da...

Tawagar Gwamnatin Kano ta shilla Saudiyya zuwa jana’izar Dantata

Gwamnan Jihar Kano, Alhaji Abba Kabir Yusuf, ya jagoranci...

Tawagar Jami’an gwamnati da Malamai sun tafi jana’izar Dantata

Wata tawaga daga gwamnatin Tarayya, ta isa ƙasar Saudiyya...

Taimakon da Dantata ya ke yi wa Al’umma tarihi ba zai manta da shi ba – Akpabio

Shugaban Majalisar Dattawa, Sanata Godswill Akpabio, ya bayyana alhininsa...

Gwamnan Kano ya sauya wa hukumar Wasanni suna

Gwamna Abba Yusuf na jihar Kano ya sauya wa...

Dalilin da ya sa Wake ya karye a Najeriya – Ƙungiyar Manoma

Ƙungiyar manoman wake a kasar nan, ta bayyana amfani...

Masu shan Taba Sigari sun shiga rudani a Faransa da firgici

A yau ne sabbin dokokin hana shan taba a...
X whatsapp