fidelitybank

Femi Falana ya caccaki Malami da Ngige a kan takara

Date:

Lauyan, Femi Falana, SAN, ya bayyana yadda shugaban kasa Muhammadu Buhari ya gayyaci ministocin da ke da ruwa da tsaki a harkokin siyasa tare da korarsu amma suka kasa mika wasikunsu na murabus.

Ku tuna cewa ofishin yada labarai na kwadago da samar da ayyukan yi ya yi watsi da ikirarin da Falana ke yi na cewa Ministan, Chris Ngige ya janye takardar murabus dinsa ne bayan kammala zaman tattaunawa da shugaban kasa, Buhari a ranar Juma’ar da ta gabata.

A wata sanarwa da ofishin ya fitar a Abuja, ofishin ya ce, ministan bai rubuta ko mika takardar murabus ba, inda ya kara da cewa “Falana yana kunyata jama’a da mummunar girbi na tunaninsa.”

Lauyan Falana ya caccaki Ngige da kuma babban lauyan gwamnatin tarayya, Abubakar Malami, na watsi da burinsu na siyasa a zaben 2023 domin ci gaba da zama a majalisar ministocin Buhari. A cewar Vanguard.

daily post

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp