fidelitybank

FBI ta kama mai gidan rediyon Agidigbo FM

Date:

Jami’an hukumar leken asiri ta tarayya reshen rundunar ‘yan sandan Najeriya sun kama Oriyomi Hamzat, mai gidan rediyon Agidigbo FM.

Gidan rediyon ya tabbatar da faruwar lamarin ta wata sanarwa da aka fitar a safiyar ranar Alhamis.

Sanarwar daga Agidigbo FM tana cewa: “Muna ta fama da kiraye-kirayen da sakonni tun da sanyin safiyar yau biyo bayan damuwar da ‘yan Najeriya masu kishin kasa a gida da waje, abokan aikinmu na kafafen yada labarai da sauran jama’a ke yi game da lafiyar shugabanmu na Sure Etiquette Media Plus Ltd. uwar kamfanin na Agidigbo FM, Ibadan, Agidigbo FM, Lagos da Agidigbo Television, Mr. Oriyomi Hamzat.

“Don haka za mu so mu yi amfani da wannan kafar wajen sanar da kowa cewa, a kwanakin baya wasu jami’an tsaro da dama sun yi wa Mista Oriyomi Hamzat gayyata tare da yi masa tambayoyi, ciki har da hukumar leken asiri ta jihar (SIB) kadai; duk wanda ya girmama tare da halarta. 

Tambayoyin dai bai rasa nasaba da kiran da ya rika yi na a yi taka-tsan-tsan a shari’ar da ake yi wa Cif Rahman Adegoke Adedoyin kan mutuwar Timothy Adegoke wanda ya rasu a wani yanayi na rashin jin dadi a otal din da ke jihar Osun. A cewar PM News.

ng news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Trump ya caccaki Elon Musk

Shugaban Amurka Donald Trump ya caccaki tsohon mashawarcinsa, Elon...

Dalilin da ya sa Kwankwaso ya ki shiga jam’iyyar hadaka – Galadima

Jam'iyyar NNPP ta ce abin da ya sa ba...

Obi ba zai taba zama shugaban kasa ba – Wike

Ministan Abuja, Nyesom Wike ya ce, tsohon ɗan takarar...

Ƴansanda sun kama ƴan Ghana 19 da aka yi safararsu a Najeriya

Rundunar ƴansandan Najeriya ta kuɓutar da wasu ƴan Ghana...

Benue da Edo da Bayelsa na fargabar balewar madatsar ruwan Kamaru

Gwamnatocin jihohi uku na cikin shirin ko-ta -kwana, sakamakon...

Jihohin Najeriya tara da za a iya samun ambaliya ciki harda Kano

Hukumar hasashen yanayi ta Najeriya Nimet, ta yi hasashen...

Tsohon sakataren gwamnatin a mulkin Buhari ya fice daga APC

Tsohon sakataren gwamnatin tarayya, SGF, Babachir Lawal ya fice...

Gwamna Zulum ya musanta shirin sauya sheƙa zuwa ADC

Gwamna Babagana Umara Zulum na jihar Borno ya musanta...

Tinubu ta ceci Najeriya faɗa wa cikin mawuyacin hali – Ribadu

Mai bai wa shugaban Najeriya shawara kan tsaro, Malam...

Isra’ila za ta aika tawaga Qatar don tattaunawa da Hamas

Isra’ila ta yanke shawarar aika wata tawaga zuwa Qatar...

Jagoran Iran ya bayyana gaban jama’a karon farko tun soma yaƙi da Isra’ila

Jagoran addini na Iran Ayatollah Ali Khamenei ya bayyana...

Muna aiki tukuru don bunƙasa noma a Najeriya – Tinubu

Shugaba Bola Tinubu na Najeriya ya tabbatar da cewa...
X whatsapp