fidelitybank

Fayose ya caccaki Atiku da Bukola a kan neman takarar su a PDP

Date:

Ayodele Fayose, tsohon gwamnan jihar Ekiti ya caccaki wasu masu neman takarar shugaban kasa a karkashin inuwar jam’iyyar PDP, ya kuma sha alwashin ba zai taba barin kujerar ba ga kowa.

Fayose ya caccaki irin su tsohon mataimakin shugaban kasa, Alhaji Atiku Abubakar da tsohon shugaban majalisar dattawa, Dr. Bukola Saraki, kan neman tikitin PDP tilo a zaben 2023.

A cewar tsohon gwamnan, da ace Atiku da Saraki sun tsaya a PDP a shekarar 2015 suna goyon bayan tsohon shugaban kasa, Goodluck Jonathan duk da kura-kurai da yake da shi, da APC ba za ta ci zaben shugaban kasa ba.

Ya yi nuni da cewa Saraki da Atiku sun koma PDP ne kawai, saboda ba su yi nasara a APC ba, yana tunanin ko sun dawo PDP da sun zama shugaban kasa alhalin suna APC.

Da yake bayyana hakan a Talabijin na Channels, ranar Laraba, Tsohon Gwamnan ya ce, “Bari in dauki misali da shugabanmu mai daraja, Alhaji Atiku Abubakar, wanda ya yi nasara a Adamawa da kuri’u kasa da 20,000 a 2019, shi kuwa Bukola ba mu ci komai a Kwara ba.

vanguard news today

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

‘Yan Bindiga sun kashe Sojoji a Neja

Rundunar Sojin Kasa, ta tabbatar da mutuwar wasu daga...

Kungiyoyi 110 suna bukatar mu yi musu rijista – INEC

Hukumar zaɓen Najeriya, INEC ta tabbatar da samun buĈ™atu...

Majalisar dokoki na son Iran ta yanke hulɗa da hukumar sanya ido kan makamashin nukiliya

Majalisar dokokin Iran ta kaɗa Ĉ™uri’a domin yanke hulɗa...

Ĉ³an sanda sun kama mutum 26 da ake zargi da hannu a kashe-kashen Benue

Sufeto Janar na ‘Ĉ´an sanda, Kayode Egbetokun, ya bayyana...

Ba dan mun yi wa Iran barna ba da har yanzu ba ta nemi sulhu ba – Trump

Shugaban Amurka, Donald Trump, ya sake jaddada cewa harin...

Iran ta zartar da hukuncin kisa kan masu leken asiri

Kamfanin dillancin labarai na sashen shari'a a Iran ya...

Za mu ɗauki matakin hana sake faruwar kisan mutane – Gwamnatin Filato

Gwamnatin jihar Filato ta jaddada aniyarta ta ɗaukar mataki...

Babu barazanar tsaro a Abuja – Najeriya

Gwamnatin Tarayya ta ce, babu wata barazanar a babban...

Isra’ila za ta mayarwa da Iran martani duk da tsagaita wuta

Ministan tsaron Isra'ila, Katz ya bayyana cewa, ya ba...

Ba mu kai wa Isra’ila hari ba – Iran

Kafar watsa labarai ta Iran ta ruwaito gwamnatin Ĉ™asar...

Duk da faduwar farashin mai NNPCL ya kara farashi

Kamfanin man fetur na Najeriya, NNPCL ya Ĉ™ara farashin...

Duk wasu Ĉ™awayen Amurka za su ɗanɗanar kuɗarsu – Iran

Rundunar dakarun juyin juya halin Iran ta fitar da...
X whatsapp