fidelitybank

Faston da aka yi garkuwa da shi a Kaduna ya tsere

Date:

Fasto Yahaya Dikko na Cocin Evangelical Winning All (ECWA) Kaduna, wanda aka yi garkuwa da shi ya tsere daga gidan masu garkuwa da mutane.

Kubucewar tasa na zuwa ne watanni biyu bayan da aka yi garkuwa da shi a Sabon Kurutu da ke karamar hukumar Kachia a jihar Kaduna.

Wani shugaban al’umma a yankin, Mista Makeri Danjuma Mohammad, wanda ya tabbatar da tserewarsa, ya ce masu garkuwa da Fasto sun ki sakinsa bayan sun karbi kudin fansa da babura na Naira 800,000.

“Wannan Fasto Yahaya D Dikko ne na Cocin ECWA Sabon Kurutu da ke Karamar Hukumar Kachia ta Jihar Kaduna. An sace shi kimanin watanni biyu da suka gabata. An biya kudin fansa amma masu garkuwa da mutane sun dage cewa sai an kawo babur da ya kai Naira 800,000 kafin a sake shi,” inji shi.

A cewarsa, Fasto ya tsere ta hanyar mu’ujiza, inda ya kara da cewa an kai shi wani asibiti da ba a bayyana ba domin yi masa magani.

asuu news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Kotu ta ɗaure Matashin da ya shiga ɗakin kwanan Ɗalibai Mata a Kano

Babbar Kotun Shariʼar Musulunci da ke Kofar Kudu a...

Ban gudu daga PDP ba – Namadi Sambo

Tsohon mataimakin shugaban ƙasa, Mohammed Namadi Sambo, ya ƙaryata...

Da yuwar Sojojin mu za su shiga yaƙi don tallafa wa Isra’ila – Trump

Rundunar sojin Isra'ila IDF ta ce ta ƙaddamar da...

Isra’ila ta kai hari cibiyoyin ƙera nukiliyar Iran

Yayin da aka shiga rana ta shida na yaƙi...

Najeriya za ta kwashe ƴan ƙasarta dake zaune a Iran da Isra’ila

Gwamnatin tarayya ta ce, tana kammala shirye-shiryen gaggawa domin...

Makami mai Linzami ya faɗa kan cibiyar tattara bayanan sirrin Isra’ila

Kafar yaɗa labarai ta gwamnatin Iran ta ce, ƙasar...

Iran ta ƙaddamar da sabbin hare-haren makamai masu linzami kan Isra’ila

Rundunar sojin Isra'ila ta ce, Iran ta ƙaddamar da...

Isra’ila ta na da makaman nukiliya 90

Firaministan Isra'ila Benjamin Netanyahu ya dade yana cewa Iran...

Kashe jagoran Iran Ayatullah shi ne kawo ƙarshen rikici – Isra’ila

Firaministan Isra'ila Benjamin Netanyahu ya ce duk wani shiri...

Jerin sunayen masu Fashin Waya 51 da aka kama a Kano

Rundunar ƴansandan Kano, ta fitar da jerin sunayen Mutane...

Iran ta dakatar da tashin jirgi a ƙasarta

Hukumar kula da zirga-zirgar jiragen sama ta Iran ta...

Poland za ta kwashe dukkannin ƴan ƙasarta daga Isra’ila

Poland na shirin kwashe kusan ‘yan kasarta 200 daga...
X whatsapp