fidelitybank

Fasto ya shiga hannu bayan ya yi garkuwa da dansa

Date:

Rundunar ‘yan sandan jihar Plateau, ta kama wani fasto bisa zargin yin garkuwa da kansa domin karɓar kuɗi a wajen mabiyansa.

A wata sanarwa da rundunar ‘yan sandan jihar ta fitar ta ce Faston mai suna Albarka Bitrus ya haɗa baki da wasu ne ya ɓoye kansa domin ya karɓi kuɗin fansa a wajen mabiyansa.

Sanarwar ta ce an kama faston tare da waɗanda ya haɗa hannu da su wajen aikata wannan laifi bayan da suka samu bayanan sirri da ke cewa tuni mabiya cocin suka biya naira 600,000 a matsayin kuɗin fansa.

“Bayan samun labarin garkuwa da faston, da biyan nairan 400,000 da 200,000 daban-daban a matsayin kuɗin fansa domin sakinsa, sai lamarin ya fara bai wa mutane shakku” kamar yadda sanarwar ‘yan sandan ta bayyana

Sanarwar ta ci gaba da cewa ”Bayan samun bayanan sirri, sai baturen ‘yan sanda na Nassarawa Gwong ya gayyaci faston, nan take aka fara gudanar da bincike, inda kuma faston ya tabbatar da cewa ya haɗa baki ne da wasu ne domin ya karɓi kuɗi a wajen mabiyansa”.

latest news 
in nigeria today 2021 punch

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp