fidelitybank

Fasto ya shiga hannu bayan ya yi garkuwa da dansa

Date:

Rundunar ‘yan sandan jihar Plateau, ta kama wani fasto bisa zargin yin garkuwa da kansa domin karɓar kuɗi a wajen mabiyansa.

A wata sanarwa da rundunar ‘yan sandan jihar ta fitar ta ce Faston mai suna Albarka Bitrus ya haɗa baki da wasu ne ya ɓoye kansa domin ya karɓi kuɗin fansa a wajen mabiyansa.

Sanarwar ta ce an kama faston tare da waɗanda ya haɗa hannu da su wajen aikata wannan laifi bayan da suka samu bayanan sirri da ke cewa tuni mabiya cocin suka biya naira 600,000 a matsayin kuɗin fansa.

“Bayan samun labarin garkuwa da faston, da biyan nairan 400,000 da 200,000 daban-daban a matsayin kuɗin fansa domin sakinsa, sai lamarin ya fara bai wa mutane shakku” kamar yadda sanarwar ‘yan sandan ta bayyana

Sanarwar ta ci gaba da cewa ”Bayan samun bayanan sirri, sai baturen ‘yan sanda na Nassarawa Gwong ya gayyaci faston, nan take aka fara gudanar da bincike, inda kuma faston ya tabbatar da cewa ya haɗa baki ne da wasu ne domin ya karɓi kuɗi a wajen mabiyansa”.

benue news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Tinubu ya baiwa ‘yan wasan kwallon kwando dala dubu 100 da filaye a Abuja

Gwamnatin Tarayya ta karrama kungiyar kwallon kwando ta mata...

‘Yan siyasa na kara matsin lamba Jonathan ya fito takara a 2027 – Bashir

Tsohon mai taimaka wa tsohon shugaban kasa kan harkokin...

Gwamnati ta karbi tawagar ‘yan wasan kwallon kwando D’Tigress

Tawagar ƴan wasan ƙwallon kwando mata ta Najeriya ta...

Na ki marawa Atiku baya ne saboda juyin yankin Kudu ne – Wike

Ministan babban birnin tarayya (FCT), Nyesom Wike, a wata...

An saki sakamakon jarabawar WASSCE

Hukumar shirya jarabawar Afirka ta Yamma ta fitar da...

Sojojin Isra’ila sun kashe Falasdinawa wajen karbar abinci

Rahotanni daga Gaza na cewa sojojin Isra'ila sun sake...

Ambaliya ya shanye jihohin Bauchi da Filato da kuma Neja

Ambaliya ta cinye gonaki da gidaje da makarantu da...

Najeriya ta lashe gasar kwallon kwandon Afrika

Tawagar ƴan wasan kwando na matan Najeriya ta lashe...

Obi ba zai iya lashe zabe a yankin Arewa ba – Keyamo

Ministan sufurin jiragen sama, Festus Keyamo, ya ce ɗaya...

Iya wa’adi daya ya ishe ni a mulkin Najeriya – Peter Obi

Tsohon ɗan takarar shugabancin Najeriya a jam'iyyar Labour, Peter...

Luis Diaz ya zaba wa kansa makoma da ya bar Liverpool – James

Kyaftin din Colombia, James Rodríguez, ya dage cewa dan...

Ka fito ka baiwa Matawalle hakuri ko ka fuskanci fushin kotu – Shinkafi

Wani mai fafutukar kare hakkin bil’adama, Dakta Suleiman Shuaibu...
X whatsapp