fidelitybank

Fasinjojin jirgin kasan Kaduna sun cika kwana 100 a hannun ‘yan ta’adda

Date:

Fasinjojin jirgin kasa da`yan bindiga suka sace a kan hanyar Abuja zuwa Kaduna ke cika kwana 100 a hannun maharan.

Fiye da mutum hamsin ne, ake kyautata zaton suna hannun `yan bindigar, ciki har da mata da kananan yara, kuma tun lokacin da aka sace su mahukunta ke ikirarin daukar matakan kubutar da su amma har yanzu haƙa ba ta cimma ruwa ba.

Dangi da abokan arzikin wadanda aka sacen sun yanke shawarar gudanar da zanga-zangar lumana don jan hankalin mahukunta game da halin da `yan uwansu ke ciki.

A karshen watan Maris din da ya wuce ne `yan bindigan suka kai hari kann jirgin kasan, inda suka kashe mutum takwas daga cikin fasinjojin da ke ciki kana suka kama mutane da dama suka tafi da su. Kodayake daga baya sun saki wasu bisa dalilai na jinkai kamar yadda `yan bindigan suka yi ikirari a cikin wani bidiyo. Amma wasu rahotanni na cewa sun karbi miliyoyin naira kudin fansa.

fg spw news today

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Ina nan a PDP na ban gudu ba – Adeleke

Gwamnan jihar Osun, ya musanta rahotonnin da ke cewa...

Tinubu ya isa birnin Rio na Brazil don halartar taron BRICS

Shugaban kasa Bola Tinubu ya isa birnin Rio de...

Matakan da muke É—auka kan kisan matafiya a Plateau – Mutfwang

Gwamna Caleb Mutfwang na jihar Filato, ya ce gwamnatinsa...

Tinubu ya gaji tattalin arziki da ya kusa durkushewa – Wike

Ministan babban birnin tarayya Abuja, Nyeson Wike, ya ce...

Har yanzu PDP tana nan da Æ™arfinta – Isa Ashiru

Yayin da fagen siyasar Najeriya ke ci gaba da...

An kama ɗan shekara 70 kan zargin kashe ƙanwarsa a Jigawa

Rundunar Æ´ansandan jihar Jigawa da ke arewacin Najeriya ta...

Ahmed Musa za ma sabon shugaban gudanarwar Kano Pillars

Gwamnan jihar Kano Abba Kabir Yusuf ya naÉ—a kyaftin...

Netherlands da Jamus sun zargi Rasha da aiki da makamai masu guba a Ukraine

Hukumomin leƙen asirin ƙasashen Netherlands da Jamus sun zargi...

Kotu ta bayar da umarni Majalisa ta dawo da Sanata Natasha

Wata babbar kotun tarayya da ke Abuja, ta buƙaci...

Sojoji sun hallaka Æ´anbindiga da dama a Plateau

Rundunar sojoji ta ce, ta kashe Æ´anbindiga da dama...

Duk wani tuggun ku Atiku da El-Rufa’i ba za ku iya kayar da Tinubu ba – Bwala

Fadar shugaban kasa ta yi watsi da kokarin da...

Mutuwar Dantata ta girgiza kasa baki daya – Tinubu

Shugaban kasa Ahmad Bola Tinubu ya bayyana Alhaji Aminu...
X whatsapp