fidelitybank

Fasinjoji sun kone kurmus a hatsarin mota da ya faru a Osun

Date:

Fasinjoji da dama ne suka kone kurmus a wani hatsarin mota da ya afku a yammacin ranar Juma’a a garin Ode-Omu na jihar Osun.

Kakakin hukumar kiyaye haddura ta kasa FRSC reshen jihar Osun, Agnes Ogungbemi, wanda ya tabbatar da faruwar lamarin, ya bayyana cewa hatsarin ya afku ne a sakamakon karon da motocin biyu suka yi.

Ogungbemi ya kuma bayyana cewa daya daga cikin motocin na dauke da kwalabe na Liquiified Petroleum Gas, LPG wanda aka fi sani da iskar gas.

Ta ce gobarar ta tashi ne sakamakon fashewar kwalaben gas din da motocin biyu suka yi.

Ba a iya tantance adadin wadanda suka mutu amma kakakin hukumar FRSC ta Osun ya bayyana cewa an kai wadanda suka jikkata zuwa asibiti domin kula da lafiyarsu.

A nata jawabin, “Babu cikakken bayani a yanzu saboda ba mu iya gano wadanda suka mutu ba amma an kai wadanda suka jikkata zuwa cibiyar kiwon lafiya ta Ise Oluwa Odeomu.

“Daya daga cikin motocin dauke da iskar gas, ta fashe kuma ta haddasa gobarar.”

leadership newspaper

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp