fidelitybank

Fasinjoji 33 sun tsallake rijiya da baya a jirgin sama na Overland

Date:

Wani jirgin sama na fasinja mallakin kamfanin Overland Airways ya kauce wa wani mummunan hadari a ranar Laraba yayin da yake dauke da fasinja 33 daga Ilori zuwa Legas.

Kamfanin Overland ya ce hadarin ya auku ne saboda “wani matsanancin zai a daya daga cikin injinansa”.

Tashar Channels Television ta wallafa a shafinta cewa kamfanin na Overland ya ce “wannan lamarin ya faru ne yayin da jirgin ke shirin sauka, sai dai jirgin ya sauka babu matsala.”

Sanarwar kamfanin ta kuma ce, “Dukkan fasinjojin jirgin 33 sun sauka daga jirgin a tsanake kamar yadda aka saba a filin jirgin sama na Murtala Mohammed da ke birnin Legas.”

Babu rahoton wani daga cikin fasinjojin da ya sami rauni.

natforce latest news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

JAMB ta amince da maki 150 mafi Æ™anÆ™anta don samun gurbin karatu a jami’o’i

Hukumar shirya jarrabawar shiga Jami'o'i ta Najeriya (JAMB) ta...

ASUU ta dakatar da yajin aikin da ta fara

Ƙungiyar Malaman Jami'o'i ta Najeriya, ASUU da dakatar yajin...

Masu haÉ—akar ADC na É“aÉ“atu ne saboda rashin gwamnati – Radda

Gwamnan jihar Katsina, Mallam Dikko Umar Radda ya yi...

Ba ruwan Biri da gada a makamin Nukiliya – Shettima

Mataimakin shugaba Najeriya Kashim Shettima ya ce ƙasar za...

An kashe Mutane 70 a jihar Filato

Rahotonni daga jihar Filato na cewa Æ´anbindiga sun kai...

Ambaliya ta kashe mutane 100 a Amurka

Hukumomi a jihar Tesxas da ke Amurka sun bayyana...

Tsohon Ministan kuma jigo a PDP ya koma ADC

Tsohon ministan harkokin ‘yan sanda kuma sau uku a...

Trump ya caccaki Elon Musk

Shugaban Amurka Donald Trump ya caccaki tsohon mashawarcinsa, Elon...

Dalilin da ya sa Kwankwaso ya ki shiga jam’iyyar hadaka – Galadima

Jam'iyyar NNPP ta ce abin da ya sa ba...

Obi ba zai taba zama shugaban kasa ba – Wike

Ministan Abuja, Nyesom Wike ya ce, tsohon É—an takarar...

Ƴansanda sun kama ƴan Ghana 19 da aka yi safararsu a Najeriya

Rundunar ƴansandan Najeriya ta kuɓutar da wasu ƴan Ghana...

Benue da Edo da Bayelsa na fargabar balewar madatsar ruwan Kamaru

Gwamnatocin jihohi uku na cikin shirin ko-ta -kwana, sakamakon...
X whatsapp