fidelitybank

Fashin jirgin ƙasa: Ku shirya biyan kudin fansa – Ƴan ta’adda

Date:

‘Yan ta’addan da suka kai hari kan jirgin kasan Abuja zuwa Kaduna a ranar Litinin, sun shaida wa iyalan wadanda aka sace da su shirya su biya musu kuɗin abinci da kuma biyan bukatunsu na kudin fansa.

Hukumar kula da zirga-zirgar jiragen kasa ta Najeriya NRC, ta ce, fasinjoji 362 ne ke cikin jirgin a lokacin da ‘yan ta’adda suka kai hari, inda suka kashe 8, suka jikkata 26 tare da yin awon gaba da wasu da dama.

Musa Abilewa, daya daga cikin iyalan wadanda abin ya shafa, ya bayyanawa DAILY POST ranar Alhamis, cewa ya samu kiran waya da yammacin Laraba daga ‘yan ta’addan.

Ya tabbatar da cewa dan uwansa da aka sace ba shi da lafiya, amma an ce masa ya shirya domin neman biyan kudin fansa.

taraba news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

‘Yan Bindiga sun kashe Sojoji a Neja

Rundunar Sojin Kasa, ta tabbatar da mutuwar wasu daga...

Kungiyoyi 110 suna bukatar mu yi musu rijista – INEC

Hukumar zaɓen Najeriya, INEC ta tabbatar da samun buƙatu...

Majalisar dokoki na son Iran ta yanke hulɗa da hukumar sanya ido kan makamashin nukiliya

Majalisar dokokin Iran ta kaɗa ƙuri’a domin yanke hulɗa...

Ƴan sanda sun kama mutum 26 da ake zargi da hannu a kashe-kashen Benue

Sufeto Janar na ‘ƴan sanda, Kayode Egbetokun, ya bayyana...

Ba dan mun yi wa Iran barna ba da har yanzu ba ta nemi sulhu ba – Trump

Shugaban Amurka, Donald Trump, ya sake jaddada cewa harin...

Iran ta zartar da hukuncin kisa kan masu leken asiri

Kamfanin dillancin labarai na sashen shari'a a Iran ya...

Za mu ɗauki matakin hana sake faruwar kisan mutane – Gwamnatin Filato

Gwamnatin jihar Filato ta jaddada aniyarta ta ɗaukar mataki...

Babu barazanar tsaro a Abuja – Najeriya

Gwamnatin Tarayya ta ce, babu wata barazanar a babban...

Isra’ila za ta mayarwa da Iran martani duk da tsagaita wuta

Ministan tsaron Isra'ila, Katz ya bayyana cewa, ya ba...

Ba mu kai wa Isra’ila hari ba – Iran

Kafar watsa labarai ta Iran ta ruwaito gwamnatin ƙasar...

Duk da faduwar farashin mai NNPCL ya kara farashi

Kamfanin man fetur na Najeriya, NNPCL ya ƙara farashin...

Duk wasu ƙawayen Amurka za su ɗanɗanar kuɗarsu – Iran

Rundunar dakarun juyin juya halin Iran ta fitar da...
X whatsapp