fidelitybank

Fashewar taransifoma ce ta haddasa lalacewar babban layin lantarki a Najeriya – NERC

Date:

Hukumar kukla da wutar lantyarki ta Najeriya, NERC, ta dora alhakin lalacewa babban layin lantarkin ƙasar kan fashewar wata taransifoma a tashar rarraba lantarki ta Jebba.

Da safiyar ranar Asabar ne mafiya yawan sassan ƙasar suka fuskanci ɗaukewar wutar lantarki, karo na uku cikin mako guda.

Cikin wata sanarwa da hukumar ta wallafa a shafinta na X ta ce ta damu matuƙa kan halin da ka shiga na lalacewar babban layin lantarkin.

”Daga bayanan da muka samu, mun gano cewa matsalar da aka samu yau,. ta faru ne sakamakon fashewar wata taransifoma a tashar rarraba lantarki ta Jebba, wanna shi ne dalilin da ya haddasa lalacewar babban layin amu”, kamar yadda sanarwar ta bayyana.

Hukumar ta kuma ce jama’anta na nan suna aiki ba ƙaƙƙautawa don ganin sun gyara komai, domin maido da wutar, ba tare da daukar dogon lokaci ba.

legit nig. news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp