fidelitybank

Fasa Kaurin Bindigogi: Kotu ta daure toshon jami’in Kwastam

Date:

Babbar Kotun Tarayya da ke zaman ta a jihar Legas, ta yanke wa wani tsohon jami’in Hukumar Kwastam tare da wasu mutum biyu hukuncin daurin shekara 16, bisa laifin shigo da bindigogi 661 ba bisa ka’ida ba.

Mai Shari’a Ayokunle Fajji, ta sami Mahmud Hassan da kamfaninsa da Oscar Okafor da kuma Donatus Achinulo da laifin hada baki wajen yin fasakwaurin bindigogin.

Aminya ta rawaito cewa, sai dai kotun ta wanke tare kuma sallamar daya daga cikin wadanda a ke tuhuma, Abdullahi Danjuma daga dukkan zarge-zargen da a ke yi masa.

A cikin kunshin tuhume-tuhumen da a ke musu, Babban Lauyan Gwamnati, kuma Ministan Shari’a, Abubakar Malami, ya zarge su da shigo da makaman daga kasar Turkiyya ta tashar jiragen ruwa ta Apapa da ke Legas.

Ya ce,”An shigo da bindigogin ne a cikin wata kwantena mai zurfin kafa 40, wadda a ka yi karyar cewa kamaren karfe ne a cikinta”. Inji Malami.

opra news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Farfesa Jibril Aminu ya rasu ya na da shekaru 86

Allah ya yi wa Farfesa Jibril Aminu mai shekara...

Alhajin Najeriya ya rasu a tsayuwar Arfa

Wani Alhaji daga Najeriya ya rasu a filin Arfa...

Alhazai miliyan 1.673,230 ne ke gudanar da akin Hajji – GASTAT

Hukumar tattara alƙaluma ta Saudiyya (GASTAT) ta ce, Alhazai...

Isra’ila ta gano gawar ƴan ƙasarta

Rundunar sojin Isra'ila ta ce ta gano gawar ''yan...

Ma’aikatan wutar lantarki a Abuja sun fusata

Ma'aikatar kamfanin rarraba wutar lantarki na Abuja Electricity Distribution...

Ƴan Najeriya 147 da suka maƙale a Nijar sun dawo gida

Gwamnatin Najeriya ta tarɓi 'yan ƙasar 147 aka kwaso...

Alhazai Miliyan Ɗaya da Rabi ke tsayuwar Arfa

Dubun dubatar alhazai daga sassan duniya na hawan Arafa...

Sarkin Kano na 15 ya dakatar da yin hawan Sallah

Mai martaba Sarkin Kano na 15, Alhaji Aminu Ado...

Maniyacin jihar Kano da yake kokarin zama Alhaji ya rasu a Saudiyya

Daya daga cikin alhazan jihar Kano, Shu’aibu Jibrin, an...

Tinubu ya bayar da tallafin Biliyan Biyu da Tirela 20 na Shinkafa ga al’ummar Mokwa

Mataimakin shugaban kasa, Kashim Shettima ya ce, shugaban ƙasar...

Gwamna Adeleke na Osun ya gana da Tinubu

Gwamnan jihar Osun Ademola Adeleke ya kai ziyara ga...

An samu gawar mutane 7 a ambaliyar Neja

Rahotonni na cewa masu aikin ceto sun zaƙulo gawar...
X whatsapp