fidelitybank

Fasa Kauri: Kwastam ta kama kayan sama da Naira miliyan 854 a Kano

Date:

Hukumar hana fasa kauri ta kasa Kwastam, ta kama haramtattun kayayyaki da su ka kai sama da Naira miliyan 854 a cikin watanni Uku.

Mataimakin Kwanturola, Oseni Olorukooba, kodinetan hukumar kwastam mai kula da jihohin Kano da Jigawa, ya bayyana cewa masu fasa kaurin a yanzu ba su da wata mafaka da za su kai ga aikata muggan laifuka.

Ya ce,”Kayayyakin da a ka kama sun hada da motoci biyu, buhunan shinkafar kasar waje 413 da kuma bale 382 na kayan sawa. Sauran sun hada da katan 150 na macaroni, katon spaghetti 200, katuna 638 na takalman kasashen waje masu girma dabam na yara, maza da mata”.

Ya bukaci kafafen yada labarai da su ci gaba da fadakar da jama’a kan illolin da ke tattare da safarar kayayyakin da aka haramta a cikin kasar nan.

Ko’odinetan ya kuma jaddada aniyar rundunar na yaki da fasa kwauri.

Olorukuba ya kuma yabawa jami’an hukumar da kuma jami’an hukumar bisa samun nasarorin da a ka samu a tsawon lokacin da a ke bitar.

hausa news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Yunwa na kara tsananta a arewa maso gabashin Najeriya – ICRC

Kungiyar agaji ta Red cross (ICRC) ta bayyana yadda...

Ba zan taba watsawa Tinubu kasa a ido ba – IBB

Ɗan tsohon shugaban kasa, Janar Ibrahim Badamasi Babangida, wato...

Natasha kar ki kuskura ki dawo aiki – Majalisa

Majalisar Dattijai ta buƙaci Sanata Natasha Akpoti-Uduaghan ta dakatar...

Za a yi ruwan sama da iska mai ƙarfi a jihohi harda Kano – NiMET

Hukumar kula da yanayi ta Najeriya (NiMET) ta fitar...

Obi da El-Rufa’i za su koma jam’iyyar mu a hukumance – ADC

Sakataren yada labarai na rikon kwarya na jam’iyyar African...

Za mu tattauna da tarayyar Turai a kan Nukiliyarmu – Iran

Iran ta tabbatar cewa za ta gudanar da tattaunawa...

Mu na gargadin Isra’ila kan korar al’ummar Gaza daga yankin su – MDD

Hukumar kula da ayyukan jin-ƙai ta Majalisar Ɗinkin Duniya...

Rikici ya kuma balle a Syria

Ƙungiyoyin kare haƙƙin dan'adam sun ce, wani sabon rikici...

Tsofaffin ‘Yansanda na da ‘yancin yin zanga-zanga – A Cewar Amnesty

Ƙungiyar Amnesty International ta ce tsofaffin ƴansandan Najeriya girmamawa...

Buhari ya yi wa Najeriya hidimar da ba za a manta da shi ba – António Guterres

Babban Sakatare na Majalisar Ɗinkin Duniya (MDD) António Guterres...

Binani ta koma jam’iyyar haɗaka ta ADC

'Yartakarar gwamnan jihar Adamawa a zaɓen 2023, Sanata Aishatu...

A Talata zan koma aiki na a majalisa – Natasha

Yar majalisar Dattawa, Sanata Natasha Akpoti, ta ci alwashin...
X whatsapp