fidelitybank

Farmakin Rasha: ‘Yan Ukraine sun shiga tasku na kangin rayuwa

Date:

Hukumomin Majalisar Dinkin Duniya sun yi gargadin cewa ‘yan Ukraine da suka tsere daga gidajensu, saboda yaƙin da ake yi na fuskantar ƙarancin mai da kuɗi da kayan kula da lafiya.

BBC ta rawaito cewa, mutane da yawa ne ke ta gudun tsira, kafin dakarun Rasha da suke durfafawo su kai ga inda suke.

Hukumar kula da ‘yan gudun hijira ta MDD, ta yi kiyasin cewa kusan mutum 100,000 tuni sun rabu da gidajen, amma kuma hukumar na ganin wasu mutanen kusan miliyan biyar za su yi kokarin ficewa daga kasar zuwa waje yayin da fadan ke kara rincabewa.

Ministan harkokin waje na Hungary ya ce, akwai dogayen layukan motoci, da su kai tsawon kilomita biyar a kan iyakar kasarsa da Ukraine da Poland.

Kuma ta ce tuni mutum kusan 29,000 sun riga sun tsallaka cikinta daga Ukraine a jiya Alhamis.

daily post nigeria news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp