fidelitybank

Fargabar kai hari Abuja: Sojoji sun raba lambar waya ga al’umma

Date:

Rundunar Soji ta ba da lambobin waya na musamman da ‘yan ƙasar za su iya kira don ba da rahoto kan matsalar tsaro, yayin da wasu ƙasashe ke bayyana fargabar harin ta’addanci a Abuja.

Duk da cewa ba yanzu rundunar ta fara fito da lambobin kiran ba, ta ɗauki matakin na yanzu ne yayin da wasu ƙasashen waje ke shawartar ‘yan ƙasashen nasu da su fice daga Abuja, na waje kuma kar su shiga.

Ƙasashen Amurka da Birtaniya da Kanada da Jamus da Ireland da Bulgaria da Denmark ne suka nuna fargabar zuwa yanzu.

Rundunar ta wallafa lambobin a shafukanta na zumunta a ranar Juma’a, inda ta nemi ‘yan ƙasa su ba da rahoton da zai taimaka mata wajen daƙile barazanar tsaro.

“Ku taimka wa Rundunar Sojan Najeriya da duk wani bayani da zai taimaka wajen daƙile matsalar tsaro ta hanyar kira ko saƙon tes ko kuma ta WhatsApp ta waɗannan lambobi,” a cewar sanarwar.

Lambobin su ne:

  • 193
  • 07017222225
  • 09060005290
  • 08077444303

naija news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp