fidelitybank

Fargabar kai hari Abuja: Sojoji sun raba lambar waya ga al’umma

Date:

Rundunar Soji ta ba da lambobin waya na musamman da ‘yan ƙasar za su iya kira don ba da rahoto kan matsalar tsaro, yayin da wasu ƙasashe ke bayyana fargabar harin ta’addanci a Abuja.

Duk da cewa ba yanzu rundunar ta fara fito da lambobin kiran ba, ta ɗauki matakin na yanzu ne yayin da wasu ƙasashen waje ke shawartar ‘yan ƙasashen nasu da su fice daga Abuja, na waje kuma kar su shiga.

Ƙasashen Amurka da Birtaniya da Kanada da Jamus da Ireland da Bulgaria da Denmark ne suka nuna fargabar zuwa yanzu.

Rundunar ta wallafa lambobin a shafukanta na zumunta a ranar Juma’a, inda ta nemi ‘yan ƙasa su ba da rahoton da zai taimaka mata wajen daƙile barazanar tsaro.

“Ku taimka wa Rundunar Sojan Najeriya da duk wani bayani da zai taimaka wajen daƙile matsalar tsaro ta hanyar kira ko saƙon tes ko kuma ta WhatsApp ta waɗannan lambobi,” a cewar sanarwar.

Lambobin su ne:

  • 193
  • 07017222225
  • 09060005290
  • 08077444303

taraba state today news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gobara na cigaba da lakume wasu yankunan Turai

Gobarar daji na ci gaba da ruruwa a sassan...

An kama Fursunoni 7 da suka tsere daga gidan kurkukun jihar Nasarawa

Hukumar kula da gidajen yari a Najeriya ta ce...

Gwamnati za ta gina titin jirgi a jihohi shida

Gwamnatin Tarayya ta ce, za ta haɗa gwiwa da...

Tinubu ya na cikin koshin lafiya – Farouk Adamu Aliyu

Tsohon ɗan majalisar wakilai daga jihar Jigawa, Faruk Adamu...

Amurka ta saka ladan dala miliyan biyar a kamo jagoran ‘yandaban Haiti

Amurka ta sanya dala miliyan biyar a matsayin lada...

Gwamnati ta janye karar da ta shigar kan Fasinjar jirgin Ibom

Gwamnatin Tarayya ta janye ƙarar da ta shigar kan...

Na so komawa Manchester United a 2012 – Lwandowski

Ɗanwasan gaban ƙungiyar Barcelona ta Spain, Robert Lewandowski ya...

Isak ya dage sai ya koma Liverpool

Ɗanwasan gaba Alexander Isak ya nace sai ya bar...

Sadiq Umar da Bello El-Rufai sun sayi ƙungiyar Ranchers Bees ta Kaduna

Ɗanwasan tawagar Super Eagles ta Najeriya da Real Socieded...

Atiku zai iya guduwa daga ADC ya koma PDP idan Jonathan ya tsaya takara – Diran

Tsohon mataimakin sakataren yada labaran jam’iyyar PDP na kasa,...

Zoben matar Ronaldo ya kai dala miliyan 5 – Masana

Masana sun yi kiyasin tsadar zoben da Cristiano Ronaldo...

Kama Tambuwal ya na da alaka da shigarsa cikin hadakar jam’iyya – Atiku

Tsohon ɗantakarar shugaban kasa, Atiku Abubakar, ya ce kama...
X whatsapp