fidelitybank

Fargabar kai hari Abuja: Sojoji sun raba lambar waya ga al’umma

Date:

Rundunar Soji ta ba da lambobin waya na musamman da ‘yan ƙasar za su iya kira don ba da rahoto kan matsalar tsaro, yayin da wasu ƙasashe ke bayyana fargabar harin ta’addanci a Abuja.

Duk da cewa ba yanzu rundunar ta fara fito da lambobin kiran ba, ta ɗauki matakin na yanzu ne yayin da wasu ƙasashen waje ke shawartar ‘yan ƙasashen nasu da su fice daga Abuja, na waje kuma kar su shiga.

Ƙasashen Amurka da Birtaniya da Kanada da Jamus da Ireland da Bulgaria da Denmark ne suka nuna fargabar zuwa yanzu.

Rundunar ta wallafa lambobin a shafukanta na zumunta a ranar Juma’a, inda ta nemi ‘yan ƙasa su ba da rahoton da zai taimaka mata wajen daƙile barazanar tsaro.

“Ku taimka wa Rundunar Sojan Najeriya da duk wani bayani da zai taimaka wajen daƙile matsalar tsaro ta hanyar kira ko saƙon tes ko kuma ta WhatsApp ta waɗannan lambobi,” a cewar sanarwar.

Lambobin su ne:

  • 193
  • 07017222225
  • 09060005290
  • 08077444303

the sun newspaper today

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Zan cigaba da sa yawan jini ga maƙiya Tinubu – Wike

Ministan Babban Birnin Tarayya, Nyesom Wike, ya sha alwashin...

Tinubu zai magantu a kan ranar Dimokradiyya

Shugaban Kasa, Bola Ahmed Tinubu, zai yi jawabi ga...

A shirye nake na mutu don nasarar APC a 2027 – Orji Kalu

Sanatan Abia ta Arewa, Orji Uzor Kalu, ya bayyana...

Bayan hutun Sallah Tinubu zai koma Abuja

Shugaban ƙasa, Bola Tinubu na kan hanyarsa ta komawa...

Mutane 570 aka kashe a Najeriya cikin watan Afrilu – Rahoto

Hukumar kare haƙƙin ɗan'adam a Najeriya ta ce, adadin...

PDP ba za ta mutu ba duk da rikicin cikin gida – Wike

Ministan babban birnin tarayya Abuja, Nyesom Wike ya ce...

Sojoji sun kashe riƙaƙen ɗan bindiga Guddel a Kaduna

Sojoji sun yi nasarar kawar da fitaccen shugaban ‘yan...

Fadar shugaban ƙasa ta yi kakkausar gargaɗi a kan Ndume

Fadar shugaban kasa ta yi kakkausar gargadi ga dan...

Kare Ya Kashe Ragon Layya: Mai ƙwacen waya ya kashe Sojin ruwa a Kaduna

Wani mai ƙwacen waya ya kashe wani soja bayan...

Sojoji sun hallaka ƴan Boko Haram da dama

Da sanyin safiyar ranar Litinin, dakarun rundunar Haɗin kai...

Tarzomar kama baƙin haure a Amurka na yamutsa hazo

An shiga rana ta uku a tarzomar da ake...

Alhazai sun kammala aikin Hajji bana

A ranar Lahadin da ta gabata ne alhazai miliyan...
X whatsapp