fidelitybank

Farashin kayan abinci ya tashin gauron zabi – NBS

Date:

Wani sabon rahoto da hukumar kididdiga ta ƙasa NBS da ta fitar, ya nuna cewa, farashin wasu kayan abinci ya karu da kashi 42 cikin dari a shekara daya a kasar nan.

Rahoton, wanda aka yi wa lakabi da “Sanya ido kan wasu kayan abinci zuwa watan Afrilun 2022” ya bayyana cewa, farashin kilogiram daya na wake (fari da baci) ya tashi da kashi 44.32, wato daga Naira 359.64 a watan Afrilun 2021 zuwa Naira 519.05 a watan Afrilun 2022.

Kazalika farashin kilogiram daya na doya ya tashi da kashi 42.88, daga Naira 252.80 a watan Afrilun 2021 zuwa Naira 361.20 a watan Afrilun 2022.

Haka kuma farashin kwalba daya na manja ya tashi da kashi 45.59, daga Naira 578.86 a watan Afrilun 2021 zuwa Naira 842.75 a watan Afrilun 2022. In ji BBC.

hausa

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Isra’ila za ta aika tawaga Qatar don tattaunawa da Hamas

Isra’ila ta yanke shawarar aika wata tawaga zuwa Qatar...

Jagoran Iran ya bayyana gaban jama’a karon farko tun soma yaĆ™i da Isra’ila

Jagoran addini na Iran Ayatollah Ali Khamenei ya bayyana...

Muna aiki tukuru don bunĆ™asa noma a Najeriya – Tinubu

Shugaba Bola Tinubu na Najeriya ya tabbatar da cewa...

Duk wanda ya yi sata idan na zama shugaban Ć™asa sai na yake shi – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban Najeriya, Atiku Abubakar ya yi alwashin...

Ina nan a PDP na ban gudu ba – Adeleke

Gwamnan jihar Osun, ya musanta rahotonnin da ke cewa...

Tinubu ya isa birnin Rio na Brazil don halartar taron BRICS

Shugaban kasa Bola Tinubu ya isa birnin Rio de...

Matakan da muke É—auka kan kisan matafiya a Plateau – Mutfwang

Gwamna Caleb Mutfwang na jihar Filato, ya ce gwamnatinsa...

Tinubu ya gaji tattalin arziki da ya kusa durkushewa – Wike

Ministan babban birnin tarayya Abuja, Nyeson Wike, ya ce...

Har yanzu PDP tana nan da Ć™arfinta – Isa Ashiru

Yayin da fagen siyasar Najeriya ke ci gaba da...

An kama ɗan shekara 70 kan zargin kashe ƙanwarsa a Jigawa

Rundunar Ć´ansandan jihar Jigawa da ke arewacin Najeriya ta...

Ahmed Musa za ma sabon shugaban gudanarwar Kano Pillars

Gwamnan jihar Kano Abba Kabir Yusuf ya naÉ—a kyaftin...

Netherlands da Jamus sun zargi Rasha da aiki da makamai masu guba a Ukraine

Hukumomin leƙen asirin ƙasashen Netherlands da Jamus sun zargi...
X whatsapp