fidelitybank

Farashin kayan abinci ya tashin gauron zabi – NBS

Date:

Wani sabon rahoto da hukumar kididdiga ta ƙasa NBS da ta fitar, ya nuna cewa, farashin wasu kayan abinci ya karu da kashi 42 cikin dari a shekara daya a kasar nan.

Rahoton, wanda aka yi wa lakabi da “Sanya ido kan wasu kayan abinci zuwa watan Afrilun 2022” ya bayyana cewa, farashin kilogiram daya na wake (fari da baci) ya tashi da kashi 44.32, wato daga Naira 359.64 a watan Afrilun 2021 zuwa Naira 519.05 a watan Afrilun 2022.

Kazalika farashin kilogiram daya na doya ya tashi da kashi 42.88, daga Naira 252.80 a watan Afrilun 2021 zuwa Naira 361.20 a watan Afrilun 2022.

Haka kuma farashin kwalba daya na manja ya tashi da kashi 45.59, daga Naira 578.86 a watan Afrilun 2021 zuwa Naira 842.75 a watan Afrilun 2022. In ji BBC.

hausa news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp