fidelitybank

Faransawa sun fara zaɓen shugaban ƙasa

Date:

Faransawa na gudanar da zagayen farko na zaɓen shugaban kasa, inda za su zaɓi tsakanin ‘yan takara goma 12.

Ƴan takara biyu da suka fi yawan ƙuri’a ne za su kai ga zagaye na biyu na zaɓen nan gaba a wannan watan.

Ƴan takarar da ke kan gaba a ƙuri’ar jin ra’ayi su ne shugaba Emmanuel Macron da shugabar masu ra’ayin riƙau Marine Le Pen, waɗanda sakamakon ya nuna za su iya lashe zaɓen.

Marine Le pen ya yi ta mayar da hankali a yaƙin neman zaɓenta kan bai wa Faransa fifiko a gidaje, da ayyukan yi da kuma tsaurara matakan tsaro.

Mista Macron da ya fi mayar da hankali kan yaƙin Ukraine, sai daga baya ne ya fara taɓo batutuwan da suka shafi cikin gida.

Idan har Macron ya lashe zaɓen zai kasance shugaba na farko, bayan Jacques Chirac da ya yi wa’adi na biyu a shekaru 20.

A 2017 aka zaɓi Marcon wa’adi na farko inda ya lashe zaɓen da gagarumin rinjaye.

punch newspaper headlines today

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp