fidelitybank

Faransa ta haramta sayar da wayar iPhone 12

Date:

Hukumomi a Faransa sun umurci kamfanin Apple da ya daina sayar da wayoyinsa na iPhone 12 a ƙasar, suna iƙirarin tana fitar da tururin radiyeshan (radiation) mai yawa sama da wanda Tarayyar Turai ta amince wayoyi su iya fitarwa.

Hukumar sa ido kan tururin sinadaren radiyeshan na ƙasar ANFR ta sanar da Apple shawarar da ta yanke bayan ta gudanar da gwaje-gwaje.

Kamfanin na Amurka yana da kwanaki goma sha biyar don sabunta manhajarsa wadda hukumomin Faransa suka ce zai rage tururin radiyeshan na wayar zuwa matakan da za a amince da su.

Idan kamfanin Apple bai cika wannan wa’adin ba, gwamnati ta ce za ta dakatar da sayar da dukkan wayoyinsa na iPhone 12 a ƙasar.

Har yanzu dai kamfanin Apple bai mayar da martani ba. In ji BBC.

legit.ng

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp