fidelitybank

Falcons za ta kara da Colombia a wasan kusa da na karshe na cin kofin duniya

Date:

Kungiyar Flamingos ta Najeriya za ta kara da Colombia a wasan kusa da na karshe a gasar cin kofin duniya ta mata ‘yan kasa da shekaru 17 ta 2022.

Colombia ta samu gurbin zuwa zagaye na hudu na karshe bayan da ta doke Tanzania da ci 3-0 a wasan daf da na kusa da na karshe a ranar Asabar da yamma.

Kungiyar Flamingos za ta fafata da Colombia domin neman gurbin zuwa wasan karshe a ranar Laraba 26 ga watan Oktoba.

‘Yan matan Najeriya sun doke Amurka da ci 4-3 a bugun fanariti a ranar Juma’a inda suka samu tikitin shiga gasar.

An tashi wasan ne 1-1 bayan mintuna 90.

Bangaren Bankole Olowookere na iya kara samar da tarihi ta hanyar tsallakewa zuwa wasan karshe.

dailysun

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp