fidelitybank

Falatsinawa na tserewa daga gidajen su bayan umarnin Isra’ila

Date:

Kimanin FalasÉ—inawa sama da dubu dari hudu ne suka tserewa gidajensu, sakamakon hare-haren da Isra’ila ke ci gaba da kaiwa Zirin Gaza.

Bakin hayaki ne ya turnuke sararin samaniyar birnin da aka shafe kwanaki biyu cir, cikin duhu sakamakon yanke musu wuta, da ruwa, da abinci, da man fetur da Isra’ilar ta yi.

Jami’an kiwon lafiya na FalasÉ—inawa sun ce akalla mutane arba’in da biyar ne suka mutu a lokacin da wani hari ta sama ya rutsa da wani rukunin gidaje a gundumar Jabaliya.

Ministan makamashi na Isra’ila ya ce ba za a bai wa Gaza wuta ba, har sai mayakan Hamas sun saki ‘yan Isra’ilar da suka kama.

Majalisar Dinkin Duniya da kungiyar Amnesty International sun bayyana matakin na Isra’ila a matsayin laifin yaki.

latest news in nigeria today 
2021 ripples

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Kare Ya Kashe Ragon Layya: Mai ƙwacen waya ya kashe Sojin ruwa a Kaduna

Wani mai ƙwacen waya ya kashe wani soja bayan...

Sojoji sun hallaka Æ´an Boko Haram da dama

Da sanyin safiyar ranar Litinin, dakarun rundunar HaÉ—in kai...

Tarzomar kama baƙin haure a Amurka na yamutsa hazo

An shiga rana ta uku a tarzomar da ake...

Alhazai sun kammala aikin Hajji bana

A ranar Lahadin da ta gabata ne alhazai miliyan...

Tinubu gyaran Æ™asa za ka mayar da kai ba zaÉ“en 2027 ba – ACF

Ƙungiyar Tuntuɓar Juna ta Arewacin Najeriya, ta yi kira...

Ƴan Jagaliya sun caka wa Matashi kuwa lokacin da ya zo karɓar naman Sallah a Kano

Matashi Ibrahim Mahmud ya rasu sakamakon caka masa wuƙa...

Kallo Ya Koma Sama: Elon Musk zai fuskanci mummunar sakamako – Trump

Ana ci gaba da takun saka tsakanin shugaban Amurka...

Zulum ya miƙa kyautar Naira miliyan 100 ga iyalan Sojojin da aka kashe

Gwamna Babagana Umara Zulum na jihar Borno, ya bai...

Otal ɗin ƴan Najeriya ya kama da wuta wani ɓangaren a Saudiyya

Hukumar Alhazai ta Najeriya ta ce an samu tashin...

An kai hari maɓoyar Boko Haram a Borno

Biyo bayan sahihan bayanan sirri da aka samu, rundunar...

Alaƙar Trump da Elon Musk ta yi tsami sosai

Attajirin da ya fi kowa arziki a duniya, Elon...

An yi jana’izar Muhammad Uwais

An gudanar da jana'izar tsohon alkalin alkalan Najeriya, mai...
X whatsapp