fidelitybank

Falasɗinu sun yi arangama da jami’an tsaron Isra’ila

Date:

Masu zanga-zanga Falasdinawa sun yi ta jifar jami’an tsaron Isra’ila da kujeru da wasu a Masallacin Kudus a daidai lokacin da Yahudawa ke wani tattaki da suke gudanarwa duk shekara mai cike da cece-kuce.

Bidiyo ya nuna ‘yan sanda sun yi amfani da sarka don rufe kofofin wurin ibadar yayin da masu zanga-zangar ke karuwa.

Idan an jima a yau ne dubban ‘yan Isra’ila za su daga tutoci a faretin da za su yi a yankunan Musulmitsohon birnin Kudus.

Taron na ɗaga tuta, Yahudawa na yin sa don murnar karbe Gabashin Jerusalam a yakin 1967, kuma wannan ya zo ne a daidai lokacin da ake takun saka tsakanin Isra’ila da Falasdinawa.

Ana sa ran baza ƴan sanda kusan dubu uku a yankin. In ji BBC.

Isra’ila ta ɗauki birnin Kudus baki dayansa a matsayin babban birninta, yayin da Falasdinawa ke ikirarin gabashin birnin Kudus a matsayin babban birnin Falasdinu.

nnn hausa

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Tinubu ya miƙa saƙon ta’aziyya ga mutanen Kano da Kaduna da Borno

Shugaba Bola Tinubu ya yi Alla-wadai da kisan wasu...

Amurka ta tafka babban kuskure – Iran

Ministan harkokin wajen Iran, Abbas Araghchi ya yi Alla-wadai...

Trump ya yaudari Amurkawa da Iran – Aragachi

Ministan harkokin wajen Iran, Abbas Araghchi ya bayyana cewa...

Sai an hukunta Mutanen da suka kashe ƴan ɗaurin aure – Uba Sani

Gwamnan jihar Kaduna Uba Sani ya yi Alla-wadai da...

An fara binciken fashewar wani abu da ya kashe mutane 5 da jikkata da dama a Kano

Wani abin fashewa da ake tunanin bom ne ya...

An samu fashewar wani abu a kamfanin ƴan Chana a Kano

An samu fashewar wani abu a Kamfanin Ƙarfe na...

Ma’aikacin kamfani ya kashe abokin aikinsa a Kano

Rahoton da ke yawo a kafafen sada zumunta ya...

Kotu ta ɗaure Matashin da yake tare titi a Kano da sunan barƙwanci

Kotun majistire da ke unguwar Nomansland a Kano, karkashin...

Bayan kashe Soja yanzu haka an kama ƴan Daba 398 a Kaduna

Rundunar 'Yan Sandan Jihar Kaduna, ta sanar da kama...

Shettima zai san makomarsa bayan taron APC na ƙasa – Fadar Shugaban Ƙasa

Fadar shugaban ƙasa ta bayyana cewa, sai bayan babban...

Kotu ta ɗaure Matashin da ya shiga ɗakin kwanan Ɗalibai Mata a Kano

Babbar Kotun Shariʼar Musulunci da ke Kofar Kudu a...

Ban gudu daga PDP ba – Namadi Sambo

Tsohon mataimakin shugaban ƙasa, Mohammed Namadi Sambo, ya ƙaryata...
X whatsapp