fidelitybank

Falasɗinawa sun yi luguden rika zuwa Isra’ila bayan an kashe mutum 10

Date:

Fargaba na ƙaruwa bayan luguden wutar da Isra’ila ta yi a kan Birnin Gaza yayin da ‘yan gwagwarmayar Falasɗinawa suka yi mayar da martani da harba makaman roka da tsakar dare.

An harba gomman makaman daga Gaza zuwa cikin Isra’ila bayan dakarunta sun kashe mutum aƙalla 10 yayin hare-hare ta sama da ta kai da yammacin Juma’a. In ji BBC.

Jagoran ‘yan gwagwarmayar Falasɗinawa mai suna Tayseer Jabari na cikin waɗanda aka kashe a hare-haren sakamakon abin da Isra’ila ta kira “barazanar gaggawa” da ta fuskanta daga ƙungiyar Palestinian Islamic Jihad (PIJ).

Kazalika, akwai wata yarinya ‘yar shekara biyar da harin ya kashe a Gaza, sannan aka raunata wasu da dama.

PIJ ta mayar da martani ta hanyar harba rokoki fiye da 100 kan Isra’ila cikin dare.

Sai dai na’urorin tare roka na Isra’ila sun kama da yawa daga cikin makaman da aka harba mata, amma an ji ƙarar jiniya a garuruwan Isra’ila da dama kusan duka tsawon dare.

dailysun

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp