fidelitybank

Falasɗinawa kusan miliyan ɗaya

Date:

Falasɗinawa sama da rabin miliyan za su koma gidajensu a arewacin Gaza a yau Talata.

Ƙungiyar Hamas ta ce sama da Falasɗinawa dubu 300 waɗanda yaƙi ya tarwatsa sun koma gidajensu da aka yi raga-raga da su a arewacin Gaza a ranar Litinin.

Hotunan da aka gani a yau sun nuna yadda Falasɗinawan ke tafiya a cikin motoci suna ratsa yankunan da aka yi wa rugu-rugu, sannan har yanzu akwai waɗanda suke taka sayyada a ƙoƙarinsu na komawa gida.

Ƙungiyar Islamic Jihad ta saki bidiyon da ke nuna cewa ɗaya daga cikin waɗanda za a saki, Abel Yehud, na nan a raye, wadda ake taƙaddama kan sakin ta tsakanin ɓangarorin biyu.

Isra’ila ta ce ta tabbatar cewa takwas daga cikin waɗanda aka tsara cewa Hamas za ta saki ƙarƙashin yarjejeinyar tsagaita wuta, sun mutu.

opra news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

An samu fashewar wani abu a kamfanin ƴan Chana a Kano

An samu fashewar wani abu a Kamfanin Ƙarfe na...

Ma’aikacin kamfani ya kashe abokin aikinsa a Kano

Rahoton da ke yawo a kafafen sada zumunta ya...

Kotu ta ɗaure Matashin da yake tare titi a Kano da sunan barƙwanci

Kotun majistire da ke unguwar Nomansland a Kano, karkashin...

Bayan kashe Soja yanzu haka an kama ƴan Daba 398 a Kaduna

Rundunar 'Yan Sandan Jihar Kaduna, ta sanar da kama...

Shettima zai san makomarsa bayan taron APC na ƙasa – Fadar Shugaban Ƙasa

Fadar shugaban ƙasa ta bayyana cewa, sai bayan babban...

Kotu ta ɗaure Matashin da ya shiga ɗakin kwanan Ɗalibai Mata a Kano

Babbar Kotun Shariʼar Musulunci da ke Kofar Kudu a...

Ban gudu daga PDP ba – Namadi Sambo

Tsohon mataimakin shugaban ƙasa, Mohammed Namadi Sambo, ya ƙaryata...

Da yuwar Sojojin mu za su shiga yaƙi don tallafa wa Isra’ila – Trump

Rundunar sojin Isra'ila IDF ta ce ta ƙaddamar da...

Isra’ila ta kai hari cibiyoyin ƙera nukiliyar Iran

Yayin da aka shiga rana ta shida na yaƙi...

Najeriya za ta kwashe ƴan ƙasarta dake zaune a Iran da Isra’ila

Gwamnatin tarayya ta ce, tana kammala shirye-shiryen gaggawa domin...

Makami mai Linzami ya faɗa kan cibiyar tattara bayanan sirrin Isra’ila

Kafar yaɗa labarai ta gwamnatin Iran ta ce, ƙasar...

Iran ta ƙaddamar da sabbin hare-haren makamai masu linzami kan Isra’ila

Rundunar sojin Isra'ila ta ce, Iran ta ƙaddamar da...
X whatsapp