fidelitybank

Fadar Shugaban Kasa ta yi Allah wadai da harin da aka kai mata a Dutsinma

Date:

Fadar Shugaban kasa ta bayyana a matsayin abin bakin ciki da rashin jin dadi, lamarin harbin da ya faru a kusa da Dutsinma a Jihar Katsina, a kan ayarin motocin da ke dauke da jami’an tsaro na Advance Team of Guards, Protocol da kuma jami’an yada labarai gabanin tafiyar Shugaba Buhari zuwa Daura domin yin Sallah.

Malam Garba Shehu, mai taimakawa shugaban kasa kan harkokin yada labarai ya tabbatar da faruwar lamarin a cikin wata sanarwa ranar Talata a Abuja. A cewar Malam Garba Shehu.

Ya ce, maharan sun bude wa ayarin motocin wuta ne daga inda suka yi musu kwanton bauna amma sojoji da ‘yan sanda da jami’an ma’aikatar harkokin wajen kasar da ke tare da ayarin sun dakile.

“Mutane biyu da ke cikin ayarin motocin suna karbar magani kan kananan raunukan da suka samu.

“Dukkanin sauran ma’aikata, ma’aikata da ababan hawa sun isa Daura lafiya,” in ji shi.

daily post today

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Isra’ila za ta aika tawaga Qatar don tattaunawa da Hamas

Isra’ila ta yanke shawarar aika wata tawaga zuwa Qatar...

Jagoran Iran ya bayyana gaban jama’a karon farko tun soma yaƙi da Isra’ila

Jagoran addini na Iran Ayatollah Ali Khamenei ya bayyana...

Muna aiki tukuru don bunƙasa noma a Najeriya – Tinubu

Shugaba Bola Tinubu na Najeriya ya tabbatar da cewa...

Duk wanda ya yi sata idan na zama shugaban ƙasa sai na yake shi – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban Najeriya, Atiku Abubakar ya yi alwashin...

Ina nan a PDP na ban gudu ba – Adeleke

Gwamnan jihar Osun, ya musanta rahotonnin da ke cewa...

Tinubu ya isa birnin Rio na Brazil don halartar taron BRICS

Shugaban kasa Bola Tinubu ya isa birnin Rio de...

Matakan da muke ɗauka kan kisan matafiya a Plateau – Mutfwang

Gwamna Caleb Mutfwang na jihar Filato, ya ce gwamnatinsa...

Tinubu ya gaji tattalin arziki da ya kusa durkushewa – Wike

Ministan babban birnin tarayya Abuja, Nyeson Wike, ya ce...

Har yanzu PDP tana nan da ƙarfinta – Isa Ashiru

Yayin da fagen siyasar Najeriya ke ci gaba da...

An kama ɗan shekara 70 kan zargin kashe ƙanwarsa a Jigawa

Rundunar ƴansandan jihar Jigawa da ke arewacin Najeriya ta...

Ahmed Musa za ma sabon shugaban gudanarwar Kano Pillars

Gwamnan jihar Kano Abba Kabir Yusuf ya naɗa kyaftin...

Netherlands da Jamus sun zargi Rasha da aiki da makamai masu guba a Ukraine

Hukumomin leƙen asirin ƙasashen Netherlands da Jamus sun zargi...
X whatsapp