fidelitybank

Fadar shugaban kasa ta magantu a kan sakin ɗaliban Kuriga 287

Date:

Fadar shugaban kasa ta mayar da martani kan ceto daliban da aka sace daga yankin Kuriga da ke jihar Kaduna.

Mai bawa shugaban kasa Bola Tinubu shawara na musamman kan yada labarai da dabaru, Bayo Onanuga, ya godewa Allah da ya saki daliban, yayin da ya yabawa Gwamna Sani Uba.

Da yake aikawa a kan X, Onanuga ya rubuta: “Mun gode wa Allah da masu garkuwa da su suka sako yaran. Ina taya Gwamna Sani murna.”

Daliban makarantar Kuriga 287 da ‘yan bindiga suka sace kwanan nan a jihar Kaduna sun sami ‘yanci.

Gwamna Uba Sani ne ya bayyana haka a safiyar Lahadi.

Idan ba a manta ba, a ranar 7 ga watan Maris ne wasu ‘yan bindiga da ke addabar jihar suka mamaye makarantar firamare ta LEA da ke garin Kuriga da ke karamar hukumar Chikun, inda suka yi awon gaba da dalibai 287 ciki har da wani shugaban makarantar Abubakar Isah zuwa inda ba a sani ba.

Maharan sun bukaci a biya su kudin fansa Naira biliyan daya a matsayin sharadin sakin yaran.

Babu tabbas ko jami’an tsaro ne suka ceto yaran ko kuma an biya su kudin fansa.

legitnews

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp