fidelitybank

Fadan Kabilanci: Wayar Salula ta jawo asarar ran mutane 50 a Sudan

Date:

Jami’ai a kasar Sudan sun ce a kalla kusan mutane 50 ne suka rasa rayukansu a wani riki da ke da nasaba da na kabilanci a yankin Darfur da ke yammacin kasar.

Sun ce rikicin da ya faru a garin Kreinik ya barke ne sanadiyyar gardama kan wayar salula wanda ya rikide zuwa tashin hankali.

Fada tsakanin al’umomin Larabawa da sauran kabilu a yankin Darfur ya yi kamari a watannin baya-bayanan. A cewar BBC.

Majalisar Dinkin Duniya (MDD), ta ce kashi 30 cikin 100 na alu’mmar Sudan za su bukaci kayan agaji a badi wanda shi ne adadi mafi girma a cikin shekara 10 da suka gabata.

 

spw

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Najeriya na neman dala biliyan 25 na bututun iskar gas zuwa Turai

Najeriya na neman dala biliyan 25 a matsayin kuɗin...

‘Yan sa-kai biyu ne suka mutu a harin da muka kai Zamfara – Sojoji

Rundunar sojin sama ta Najeirya ta tabbatar da kai...

Dakarun sojin ruwa a Najeriya sun yi kaɗan wajen tsaron ʙasa – Emmanuel Ogalla

Babban hafsan sojin ruwa na Najeriya ya ce dakarunsa...

Juma’a da Litinin ranakun hutun Sallar Layya – Gwamnati

Gwamnatin Tarayya ta ayyana ranakun Juma'a da Liitnin masu...

Gwamnatin Neja zai haɗa kai da matatar ʊangote wajen haʙo ɗanyen man fetur

Gwamnan jihar Neja, Umar Bago, ya nemi aikin haɗin...

Tchiani ya zargi Najeriya, Faransa, China da Amurka wajen cutar da Nijar

Shugaban sojin Nijar, Janar Abdourahmane Tchiani, ya zargi Najeriya...

An ceto yara 12 da aka yi safararsu a jihar Abia

Rundunar ā€˜Yan Sandan Najeriya ta ce jami'anta sun samu...

A na neman kusan Mutane 400 da suka ɓace a ambaliyar Neja

A na ci gaba da ayyukan ceto bayan ambaliyar...

Mun bayar da hutu ranar Litinin bisa jimamin mutuwar Ę“an Wasa – Gwamnatin Kano

Gwamnan jihar Kano Abba Kabir Yusuf ya ayyana ranar...

Tun farko na shaida wa Tinubu ba zan zaɓe shi ba – Amaechi

Tsohon ministan sufuri na Najeriya, Rotimi Amaechi ya ce...

Fernandes na duba yiwuwar barin Man Utd zuwa Al-Hilal

Bruno Fernandes na duba yiwuwar ficewa daga Manchester United...
X whatsapp