fidelitybank

Facebook ya goge shafukan ƴan damfara 63,000 a Najeriya

Date:

Kamfanin Meta ya sanar da goge shafuka 63,000 na ƴan Najeriya da ke damfarar mutane ta hanyar fakewa da soyayya da kuma maula.

Meta da ke da mallakin Facebook da WhatsApp da Instagram ya ce galibi waɗanda suka fi faɗawa tarkon ƴan damfarar – maza ne a Amurka.

Sanarwar kamfanin ta ce, shafukan da aka goge sun ƙunshi 2,500 na gungun mutane 20.

“Sun fi yaudarar maza a Amurka, kuma suna amfani da shafin bogi,” in ji sanarwar.

Kamfanin ya ƙara da cewa mazambatan kan yi barazanar fallasa hotunan batsa na waɗanda suke son yaudara idan har suka ƙi ba su kuɗin da suka nema bayan musayar hotuna da suka yi tsakaninsu na tsawon lokaci.

Najeriya dai ta yi ƙaurin suna kan harakar zamba a intanet waɗanda ake kira “ƴan yahoo”

Kamfanin ya ce sabbin fasahohin da aka samar ne suka taimaka masa gano mazambatan.

Ana ganin matsalar matsin rayuwa da ake fuskanta a Najeriya ta sa ayyukan zamba a intanet sun ƙaru, galibi kuma tsakanin matasa.

vanguardnewspaper

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp