fidelitybank

Fabregas ya zama sabon mai horas da ƙungiyar Como ta ƙasar Italiya

Date:

An nada tsohon dan wasan Arsenal da Chelsea da Barcelona Cesc Fabregas kociyan Como ta Italiya a matakin rikon kwarya.

Fabregas, mai shekara 36, wanda zai fara aikin horar da tamaula a karonsa na farko, zai maye gurbin Moreno Longo.

Ya buga wa kungiyar wasa 17 a bara, wadda take Serie B, daga nan ya yi ritaya daga taka leda ya zama kociyan karamar kungiyar.

Wasan farko da Fabregas zai ja ragama shi ne wanda za su karbi bakunci Feralpisalo ranar 25 ga watan Nuwamba, bayan an kammala wasa na kasa da kasa.

Como tana ta shida a kan teburi da maki 21, bayan buga karawa 12 a kakar nan.

Fabregas ya koma Como a Agustan 2022 bayan da ya bar Monaco, ya kuma zuba hannun jari a kungiyar ta Italiya tare da abokinsa, Thierry Henry.

Tsohon dan wasan tawagar Ingila da Chelsea, Dennis Wise shi ne shugaban kungiyar, wanda ya koma can a Mayun 2019

legit nigeria news today

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp