fidelitybank

FAAN ta rufe wani bangare na jirgin saman Legas

Date:

Hukumar kula da filayen tashi da saukar jiragen sama ta kasa FAAN, ta sanar da rufe titin jiragen sama na kasa da kasa 18R da 36L a filin jirgin Murtala Muhammed da ke Legas domin kula da su wajen yin gyara.

FAAN ta sanar da hakan ne a wata sanarwa da ta fitar ranar Litinin.

FAAN ta ce za a rufe hanyoyin saukar jiragen har na tsawon makonni takwas domin kula da su.

Karanta Wannan: Jirgin saman sojin Najeriya ne ya kai hari Shiroro – Gwamnatin Neja

Sanarwar ta kara da cewa “Wannan shine don sanar da jama’a cewa an rufe titin jirgin sama mai lamba 18R/36L na filin jirgin saman Murtala Muhammed da ke Legas tsawon makonni takwas domin gudanar da aikin.

A cewar hukumar, Taxiway B-18L za a yi amfani da shi a maimakon duk ayyukan jirgin har sai an kammala gyarawa.

nigerian news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Iran ta Æ™addamar da sabbin hare-haren makamai masu linzami kan Isra’ila

Rundunar sojin Isra'ila ta ce, Iran ta ƙaddamar da...

Isra’ila ta na da makaman nukiliya 90

Firaministan Isra'ila Benjamin Netanyahu ya dade yana cewa Iran...

Kashe jagoran Iran Ayatullah shi ne kawo Æ™arshen rikici – Isra’ila

Firaministan Isra'ila Benjamin Netanyahu ya ce duk wani shiri...

Jerin sunayen masu Fashin Waya 51 da aka kama a Kano

Rundunar Æ´ansandan Kano, ta fitar da jerin sunayen Mutane...

Iran ta dakatar da tashin jirgi a ƙasarta

Hukumar kula da zirga-zirgar jiragen sama ta Iran ta...

Poland za ta kwashe dukkannin Æ´an Æ™asarta daga Isra’ila

Poland na shirin kwashe kusan ‘yan kasarta 200 daga...

Kisan Binuwai abun haushi ne bai kamata a Æ™yale ba – Atiku

Atiku Abubakar ya yi Allah-wadai da Kisan Benue, tare...

Ƴan Bindiga sun ajiye makamai a Katsina

Wasu fitattun jagororin ƴanbindiga da suka addabi yankunan ƙaramar...

Iran ta rataye Mutumin da ya yi mata leƙen asiri

Iran ta ce ta aiwatar da hukuncin kisa ga...

Isra’ila ta ci gaba da neman Mutanen da suka maÆ™ale

Tawagar masu aikin ceto a Isra'ila na ci gaba...

Kotu ta bayar da umarni a kashe Matashi É—an shekara 23 a Kano

Babbar kotun jihar Kano mai lamba 23 ƙarƙashin mai...

Iran ta na ci gaba da luguden makami a kan Isra’ila

Iran ta ci gaba da lugudan wuta a Isra'ila...
X whatsapp