fidelitybank

Everton ta nada Sena Dyche a matsayin mai horaswa

Date:

Kungiyar kwallon kafa ta Everton ta firimiyar Ingila ta Sean Dyche a matsayin sabon kocinta.

Masu kungiyar sun nada Dyche na tsawon shekara biyu da rabi, kwantiragin da za ta kawo karshe a watan Yunin 2025.

Kungiyar wadda masoyanta ke kira da sunan “Toffees” ta sallami Frank Lampard ne a makon jiya bayan da ta sami kanta a matsayi na 19 a teburin firimiya a karkashin kulawarsa.

Dyche mai shekara 51, kwararren koci ne wanda tun watan Afrilu ya zama ba shi da kulob din da yake horarwa tun da kungiyar Burnley ta sallame shi bayan ya shafe shekara 10 yana aiki tare da su.

Sean Dyche zai zama koci na bakwai a karskashin mai kungiyar Farhad Moshiri – wanda ya sayi kungiyar tun 2016.

legit breaking news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

INEC za ta bai wa É—aurarru damar kaÉ—a Æ™uri’a a lokacin zaÉ“uka

Hukumar zaɓen Najeriya, INEC ta ta duba yiwuwar bai...

Mai ya jawo Matan Zamfara su ka yi zanga-zanga

ÆŠaruruwan mata ne tsofaffi da masu shawarya suka gudanar...

Aƙalla mutane 24,000 ne suka ɓata saboda Boko Haram a Najeriya

Kungiyar Agaji ta Red Cross ta bayyana cewa aƙalla...

‘Yansanda ku gaggauta sakin Sowore – Obi

Tsohon É—an takarar shugaban kasa a jam'iyyar LP, Peter...

PDP ta gargaÉ—i mambobinta kan goyon bayan Tinubu

Babbar jam'iyyar hamayya ta PDP a Najeriya ta gargaÉ—i...

Mashawarcin gwamnan Kano ya rasu bayan harin ‘yan Daba

Sadiq Gentle, babban mai ba da rahoto na musamman...

An fitar da jerin sunayen Matasan ‘yan wasan da za su lashe kyautar Kopa

Masu shirya kyautar Ballon d’Or, sun fitar da jerin...

An fitar da jerin masu tsaron raga da za su lashe kyautar gwarzon bana

An fitar da sunayen wadanda za a zaba don...

Jonathan ne ya fi cancanci ya rike Najeriya Farfesa Tukur

Farfesa Tukur Muhammad-Baba, Sakataren Yada Labarai na Kungiyar Tuntuba...

Mukarraban gwamnati ba zan lamunci dabi’ar zubar da kima ta ba – Abba

Gwamnan jihar Kano, Abba Kabir Yusuf ya gargaÉ—i masu...

WAEC ta sake bude shafinta don duba jarabawar bana

Hukumar shirya jarabawar Afirka ta Yamma (WAEC) ta bayyana...

Indonesia za ta gina asibiti dubu biyu ga FalasÉ—inawa

Indonesia ta sanar da cewa za ta kafa wata...
X whatsapp