fidelitybank

Everton: Richarlison ya tafi jinya – Benitez

Date:

Dan wasan Everton Richarlison zai yi jinyar makonni masu yawa sakamakon raunin da ya samu a wasan da Crystal Palace ta doke su da ci 3-1.

An sauya Richarlison ne bayan mintuna 58 na wasan, wanda magoya bayan Everton su ka yi wa kocin Rafael Benitez ihu saboda sauya shi da ya yi.

Amma Benitez ya ce bayan wasan ya cire shi saboda rauni ne.

Wasan Palace kuma ya ga Andros Townsend ya karye ƙafarsa kuma kyaftin din Seamus Coleman ya sami rauni a kashi.

Dan wasan Ingila, Dominic Calvert-Lewin na ci gaba da fama da jinya ttun watan Agusta sakamakon ciwon cinya.

Haka kuma mai tsaron baya Yerry Mina, wanda ya shafe mintuna 31 kacal bayan ya dawo bayan watanni biyu kafin ya sake samu matsala.

A halin yanzu Everton ta na matsayi na 14 a teburin Premier.

thisdaynews

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Farfesa Jibril Aminu ya rasu ya na da shekaru 86

Allah ya yi wa Farfesa Jibril Aminu mai shekara...

Alhajin Najeriya ya rasu a tsayuwar Arfa

Wani Alhaji daga Najeriya ya rasu a filin Arfa...

Alhazai miliyan 1.673,230 ne ke gudanar da akin Hajji – GASTAT

Hukumar tattara alƙaluma ta Saudiyya (GASTAT) ta ce, Alhazai...

Isra’ila ta gano gawar Æ´an Æ™asarta

Rundunar sojin Isra'ila ta ce ta gano gawar ''yan...

Ma’aikatan wutar lantarki a Abuja sun fusata

Ma'aikatar kamfanin rarraba wutar lantarki na Abuja Electricity Distribution...

Ƴan Najeriya 147 da suka maƙale a Nijar sun dawo gida

Gwamnatin Najeriya ta tarɓi 'yan ƙasar 147 aka kwaso...

Alhazai Miliyan ÆŠaya da Rabi ke tsayuwar Arfa

Dubun dubatar alhazai daga sassan duniya na hawan Arafa...

Sarkin Kano na 15 ya dakatar da yin hawan Sallah

Mai martaba Sarkin Kano na 15, Alhaji Aminu Ado...

Maniyacin jihar Kano da yake kokarin zama Alhaji ya rasu a Saudiyya

Daya daga cikin alhazan jihar Kano, Shu’aibu Jibrin, an...

Tinubu ya bayar da tallafin Biliyan Biyu da Tirela 20 na Shinkafa ga al’ummar Mokwa

Mataimakin shugaban kasa, Kashim Shettima ya ce, shugaban ƙasar...

Gwamna Adeleke na Osun ya gana da Tinubu

Gwamnan jihar Osun Ademola Adeleke ya kai ziyara ga...

An samu gawar mutane 7 a ambaliyar Neja

Rahotonni na cewa masu aikin ceto sun zaƙulo gawar...
X whatsapp