fidelitybank

Europa: Tottenham za ta daukaka kara a ka ncire ta daga gasar

Date:

Tottenham Hotspur na tunanin daukaka kara kan hukuncin da UEFA ta yanke na baiwa Rennes nasara da ci 3-0 bayan da a ka dage wasansu na gasar cin kofin Europa kuma sun fice daga gasar.

An yanke hukuncin cewa Tottenham ta rasa wasan kamar yadda su ka dakatar da shi, saboda karuwar Korona.

Koci Antonio Conte ya ce, kungiyar na magana da lauyoyin ta game da hukuncin.

“Ba tabbatacce ba ne, amma akwai wani mataki na tabbatarwa ko a’a wannan yanke shawara mai ban mamaki,” inji shi.

“Muna da kwarin gwiwa sosai a mataki na gaba kuma na sake maimaita cewa mun cancanci buga wasan. Ba zan iya yarda da hakan ba, mun ji takaicin UEFA da wannan hukuncin”.

“Hakika rashin adalci ne, mun cancanci buga wasan, domin mun ji takaicin matakin da hukumar ra ta dauka”. A cewar Conte.

dailysun

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

A na neman kusan Mutane 400 da suka ɓace a ambaliyar Neja

A na ci gaba da ayyukan ceto bayan ambaliyar...

Mun bayar da hutu ranar Litinin bisa jimamin mutuwar ƴan Wasa – Gwamnatin Kano

Gwamnan jihar Kano Abba Kabir Yusuf ya ayyana ranar...

Tun farko na shaida wa Tinubu ba zan zaɓe shi ba – Amaechi

Tsohon ministan sufuri na Najeriya, Rotimi Amaechi ya ce...

Fernandes na duba yiwuwar barin Man Utd zuwa Al-Hilal

Bruno Fernandes na duba yiwuwar ficewa daga Manchester United...

Gwamnatin Tinubu ta jefa al’umma fiye da miliyan 150 cikin tsananin talauci – NLC

A daidai lokacin da gwamnatin shugaban Najeriya Bola Ahmed...

Sojoji sun ce sun hallaka ƴan Ta’adda 60 a jihar Borno

Dakarun sojijin Operation Haɗin-Kai sun ce sun kashe ƴan...

Zan cigaba da jajircewa a kan rantsuwar da na yi ta kujera ta – Fubara

Gwamnan jihar Ribas da aka dakatar, Sim Fubara, ya...

Ambaliya ya kashe Mutane a jihar Neja

Wasu rahotanni sun bayyana cewa, mutane da dama sun...

Kotu ta tabbatar da nasarar Gwamnan Edo

Kotun daukaka kara da ke Abuja ta amince da...

An kashe aƙalla mutum 10,217 a mulkin Tinubu – Amnesty

Wani bincike da ƙungiyar Amnesty International ta fitar kwanan...

Gwamnati ba ta tausayin Talaka – Atiku

Ɗan takarar shugaban ƙasa na jam’iyyar PDP a zaben...
X whatsapp