fidelitybank

EU ta wuce gona da iri na hana mu siyen mai daga Rasha – Hungary

Date:

Firaministan Hungary ya zargi Majalisar Tarayyar Turai da son rai kan batun dakatar da sayen mai daga Rasha daga nan zuwa karshen shekara.

Victor Orban ya ce, an wuce gona da iri wurin daukar wannan mataki, kuma a kan haka kasarsa za ta bijire.

Mista Orban ya ce ba zai bari Hungary ta shiga mummunan matsin tattalin arziki ba don dai EU ta samu nasarar ƙuntata wa Rasha.

Ya ce: “Mun fahimci cewa wannan Æ™udirin bai duba bambanci tsakanin kasashen EU ba, kuma abu ne da ba zai yiwu ba, don matsawar aka hana mu sayen man Rasha a wannan gabar tamkar an harba wa tattalin arzikinmu makamin nukiliya ne.”

Amma Ministan KuÉ—i na Ukraine Sergii Marchenko ya ce yanzu ne EU ya kamata ta É—auki matakin yanke sayen mai daga Rasha kwatakwata. A cewar BBC.

@nnn.ng

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Talauci da rashin tsaro na iya barazana ga zaÉ“en 2027 – Rahoto

Ƙungiyar fafutikar kare haƙƙin ɗan'adam da tabbatar da dimokuraɗiyya...

Tinubu ya aike da sakon ta’aziyya ga iyalan Dantata

Shugaban kasa, Bola Tinubu ya aike da saƙon ta'aziyarsa...

Dangantaka tsakanin Amurka da Canada ta yi tsami

Shugaban Amurka Donald Trump ya ce zai yanke dukkan...

An yi jana’izar Kwamandojin sojinta da masana nukiliyar Iran da Isra’ila ta kashe

Iran ta gudanar da jana'izar mutum 60, ciki har...

Za a binne Attaijirin dan kasuwar nan na Kano Dantata a Dubai

Allah ya yi wa attajirin É—an kasuwar nan na...

Dalori ne ya maye gurbin Gnaduje a shugabancin APC

Mataimakin shugaban jam'iyyar APC na yankin arewa, Ali Bukar...

IGP ya ba da umarnin bincike kan bidiyon ƙorafin wani tsohon ɗansanda

Babban Sufetan ‘Yan Sandan Najeriya, Kayode Adeolu Egbetokun, ya...

Amurka za ta bayar da gudunmawar dala miliyan 30 ga ‘yan Gaza

Amurka za ta ba da tallafin dala miliyan talatin...

Iran na binciken ɓarnar da aka yi cibiyoyin nukiliyar ƙasar

Ministan harkokin waje na Iran ya amince an yi...

Japan ta zartar da hukuncin kisa a karo na farko

Japan ta zartar da hukuncin kisa a karon farko...

Sojoji na zaman makoki na kwanaki 3 bayan an kashe Jami’ai 17

Rundunar Sojin sama ta bayyana fara zaman makoki na...

‘Yan Ta’adda ba za su samu mafaka ba a Nasarawa ba – Gwamna

Gwamnan jihar Nasarawa, Abdullahi Sule ya musanta zargin da...
X whatsapp