fidelitybank

EU na duba batun yuwar shigar da Ukraine cikin kungiyar

Date:

Yayin da mamayar da Rasha ke yi wa Ukraine ta shiga mako na biyu, shugabannin kungiyar Tarayyar Turai za su yi ganawa ta kwana biyu, domin tattauna sabbin takunkumai a kan Rasha, da duba yiwuwar shigar da Ukraine kungiyar tare kuma da nazari a kan manufar tsaro ta bai-daya.

Shugabannin kungiyar ta Tarayyar Turai, EU, a yayin wannan taro na kwana biyu za su yi duba tare da kyakkyawan nazari kan samar da manufar tsaro ta bai-daya, inda za su duba karin kudaden da ya kamata su yi ta kara karfafa tsaro, tare da inganta tsarin tafiyar da karfinsu a fannin tsaro.

Sai dai duk da yadda Shugaba Eammanuel Macron na Faransa yake son ganin wadannan tsare-tsare da manufa sun samu karbuwa, ana ganin ba lalle ba ne, wani tartibin tsari ko tsare-tsare su biyo ganawar ta shugabannin na EU.

sun newspaper today

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Kotu ta É—aure Matashin da ya shiga É—akin kwanan ÆŠalibai Mata a Kano

Babbar Kotun Shariʼar Musulunci da ke Kofar Kudu a...

Ban gudu daga PDP ba – Namadi Sambo

Tsohon mataimakin shugaban ƙasa, Mohammed Namadi Sambo, ya ƙaryata...

Da yuwar Sojojin mu za su shiga yaÆ™i don tallafa wa Isra’ila – Trump

Rundunar sojin Isra'ila IDF ta ce ta ƙaddamar da...

Isra’ila ta kai hari cibiyoyin Æ™era nukiliyar Iran

Yayin da aka shiga rana ta shida na yaƙi...

Najeriya za ta kwashe Æ´an Æ™asarta dake zaune a Iran da Isra’ila

Gwamnatin tarayya ta ce, tana kammala shirye-shiryen gaggawa domin...

Makami mai Linzami ya faÉ—a kan cibiyar tattara bayanan sirrin Isra’ila

Kafar yaɗa labarai ta gwamnatin Iran ta ce, ƙasar...

Iran ta Æ™addamar da sabbin hare-haren makamai masu linzami kan Isra’ila

Rundunar sojin Isra'ila ta ce, Iran ta ƙaddamar da...

Isra’ila ta na da makaman nukiliya 90

Firaministan Isra'ila Benjamin Netanyahu ya dade yana cewa Iran...

Kashe jagoran Iran Ayatullah shi ne kawo Æ™arshen rikici – Isra’ila

Firaministan Isra'ila Benjamin Netanyahu ya ce duk wani shiri...

Jerin sunayen masu Fashin Waya 51 da aka kama a Kano

Rundunar Æ´ansandan Kano, ta fitar da jerin sunayen Mutane...

Iran ta dakatar da tashin jirgi a ƙasarta

Hukumar kula da zirga-zirgar jiragen sama ta Iran ta...

Poland za ta kwashe dukkannin Æ´an Æ™asarta daga Isra’ila

Poland na shirin kwashe kusan ‘yan kasarta 200 daga...
X whatsapp