fidelitybank

Emefiele ya gana da Bankuna su cigaba da karɓar Naira 2000 tsohuwa

Date:

Gwamnan babban bankin ƙasa, Godwin Emefiele, ya bayyana cewa, ya gana da shugabannin bankunan kasuwanci 15 na kasar nan.

A cewarsa, ya tattauna da su yadda za a sassauta tabarbarewar kudaden da ake fama da su a kasar nan, biyo bayan umarnin da shugaban kasa Muhammadu Buhari ya bayar a watsa shirye-shiryen sa ga al’ummar kasar a safiyar ranar Alhamis.

Buhari ya ba da umarnin a sake dawo da tsoffin takardun kudi na N200 kuma a amince da su a matsayin takardar doka har zuwa ranar 10 ga Afrilu.

Emefiele ya zanta da manema labarai na fadar shugaban kasa jim kadan bayan halartar taron da Buhari ya yi da kwamitin adhoc na majalisar wakilai a fadar shugaban kasa inda sabon tsarin gyaran naira da tsarin musanya naira ya kasance kan gaba.

Emefiele ya tabbatar wa ‘yan Najeriya cewa, za a samar da tsofaffin takardun kudi na Naira 200 nan take.

daily 
post news paper

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp