fidelitybank

Emefiele ya bukaci kotu ta hana DSS da Gwamnati tuhumarsa

Date:

Dakataccen gwamnan babban bankin (CBN), Godwin Emiefele, ya nemi wata babbar kotun tarayya da ke Legas ta hana gwamnati da hukumar DSS ci gaba da tuhumar sa kan mallakar makami ba bisa ƙa’ida ba.

Ya kuma nemi kotun ta wanke shi daga duka zarge-zargen da hukumar DSS ke yi masa.

Emefiele wanda kotu ta bayar da belin sa a ranar 25 ga watan Yulin 2023, amma har yanzu hukumomi na ci gaba da tsare shi.

Lauyan Emiefele, Joseph Daudu, wanda ya shigar da buƙatar a madadin wanda ake zargi ya nemi mai shari’a Nicholas Oweibo ya tabbatar da belin dakataccen gwamnan babban bankin da kotu ta bayar tun da farko.

Ya yi fatan kotun ta haramta duk wani yunƙuri na ci gaba da gurfanar da Mista Emiefele har sai an yi biyayya ga hukuncin da kotu ta bayar game da belinsa.

legit.ng

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp